Home Taska Page 202

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun Saki ‘Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Saki 'Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Jahar Katsina   Gwamnatin Katsina ta saki mahaifin shugaban yan bindiga don su saki yayan sakataren jahar. Yan bindigan sun sace yayan sakataren ne kimanin mako daya da ya gabata. Gwamnatin jahar ta kafa sabbin...

Jami’ar Jahar Abia ta Rasa Malamanta 3 Lokaci Guda

0
Jami'ar Jahar Abia ta Rasa Malamanta 3 Lokaci Guda   An shiga yanayin ruɗani da jimami a jami'ar jahar Abia yayin da malaman makarantar uku suka kwanta dama a rana ɗaya. Rahotanni sun bayyana cewa har yanzun ba'a gano musabbabin mutuwar malaman...

Jigilar Shanun da Ake Sacewa Shi ya Kara Tura Kasar Nan Cikin Matsalar da...

0
Jigilar Shanun da Ake Sacewa Shi ya Kara Tura Kasar Nan Cikin Matsalar da ta ke Ciki - Sheikh Gumi   Sheikh Ahmad Gumi, ya sake jaddada cewa, ba laifin 'yan bindiga ne yadda suke aikata barna. Ya ce, mafi yawan shanun...

Matakan Cike Fom ‘Din Nigeria Jubilee Fellows

0
Matakan Cike Fom 'Din Nigeria Jubilee Fellows   Domin rage zaman banza da kuma samar da ayyukan yi ga matasa, gwamnatin Buhari ta kirkiri shirin samar da aiki. A halin yanzu, an bude kafar yanar gizo domin fara cike fom na aikin. Hakazalika,...

Kungiyar Miyetti Allah Zata Horar da Makiyaya Yadda Ake Kiwon Zamani

0
Kungiyar Miyetti Allah Zata Horar da Makiyaya Yadda Ake Kiwon Zamani   Kungiyar Miyetti Allah ta bayyana yunkurin horar da makiyaya yadda ake kiwon zamani. Wannan na zuwa ne daga bakin jakadiyar kungiyar, Amina Ajayi wacce ta halarci wani taro. A cewar Ajayi,...

‘Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da Yarsa a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da Yarsa a Jahar Katsina   Masu garkuwa da mutane sun sace tsohon direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da yarsa a Katsina. Hakan na zuwa ne kasa da awa 24 bayan wasu yan bindigan...

Yajin Aiki: Ministan Kwadago ya yi Magana Kan Shirin da Kungiyar ASUU ke yi

0
Yajin Aiki: Ministan Kwadago ya yi Magana Kan Shirin da Kungiyar ASUU ke yi   Chris Ngige ya yi magana a kan shirin da ASUU ta ke yi na sake yin yajin-aiki. Ministan yace kungiyar na yawon kiran tafiya yajin-aiki domin tsorata...

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Banga 2 a Jahar Niger

0
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Banga 2 a Jahar Niger   'Yan bindigan daji a jahar Niger sun sheke 'yan banga 2 a yayin wata arangama da suka yi. Mummunan lamarin ya auku ne a yankin Mayaki da ke karamar hukumar Lapai...

Harbe Kanin Sowore: 1 Daga Cikin Mutane 5 da Masu Garkuwa Suka Sace ta...

0
Harbe Kanin Sowore: 1 Daga Cikin Mutane 5 da Masu Garkuwa Suka Sace ta Bayyana Yadda ta Gudu Daga Wurin su   Reverend Emmanuella Ayanwu mai shekaru 34, daya daga cikin mutane 5 da masu garkuwa da mutane suka sata har...

Matakin Sojoji Kan Masu Aikata Miyagun Laifuka ba Mafita Bane ko Hikima – Sheikh...

0
Matakin Sojoji Kan Masu Aikata Miyagun Laifuka ba Mafita Bane ko Hikima - Sheikh Gumi   Sheikh Ahmad Gumi ya sake jaddada ra'ayinsa na cewa ya kamata gwamnati ta zauna tattaunawa da 'yan ta'adda. A cewarsa, yadda sojoji ke ragargazar 'yan bindiga...
- Advertisement -
Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21