Home Taska Page 201

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya 5 a Jahar Ondo

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya 5 a Jahar Ondo   'Yan bindiga sun kai farmaki kan wata motar haya da ke dauke da fasinjoji 18 a kan babbar hanyar Ido Ani-Ifira, jahar Ondo. Maharan sun yi garkuwa da mutane biyar...

Hana Kiwon Fili a Legas: Kungiyar Miyetti Allah ta Bayyana Cewa Farashin Saniya Zai...

0
Hana Kiwon Fili a Legas: Kungiyar Miyetti Allah ta Bayyana Cewa Farashin Saniya Zai Koma 2m   Kungiyar Miyetti Allah ta makiyaya ta bayyana kokenta kan haramta kiwo a fili a jahar Legas. Miyetti Allah ta ce, idan aka hana kiwo a...

Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Motoci 2 Dauke da Kwalaben Giya 5,760

0
Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta Kama Motoci 2 Dauke da Kwalaben Giya 5,760   Hukumar Hisbah ta Jahar Kano ta ce ta samu Nasarar kama Motoci biyu ƙirar J5 maƙare da giya. Babban kwamandan Hisbah a Kano Dr Harun Ibn-Sina, cikin...

Indonesia: Mutane 40 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Gobara a Gidan Yari

0
Indonesia: Mutane 40 Sun Rasa Ransu Sanadiyyar Tashin Gobara a Gidan Yari   Gobara a wani gidan yari da ke Indonesia ta kashe a kalla mutum 40. Mai magana da yawun gwamnatin kasar ya ce gobarar ta tashi ne a gidan yarin...

Ministan Kula da Ayyukan Agaji na Kasar Rasha ya Rasa Ransa Garin Ceto Mai...

0
Ministan Kula da Ayyukan Agaji na Kasar Rasha ya Rasa Ransa Garin Ceto Mai ɗaukar Hoto   Ministan da ke kula da ayyukan agajin gaggawa na Rasha Yevgeny Zinichev ya mutu yayin wani atasaye da ake yi a yankin Arctic mai...

Gwamnatin Jahar Jigawa ta Saka Dokar Hana Amfani da Babura Daga Karfe 9 na...

0
Gwamnatin Jahar Jigawa ta Saka Dokar Hana Amfani da Babura Daga Karfe 9 na Dare Zuwa 6 na Safe   Jahar Jigawa ta sanya sabuwar doka ta hana hawa babura a fadin jahar domin magance rashin tsaro. Wannan na zuwa ne bayan...

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Sanda 1, Sun yi Garkuwa da Mutane 23 a...

0
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Sanda 1, Sun yi Garkuwa da Mutane 23 a Jahar Kaduna   ‘Yan bindiga sun hallaka sifetan ‘yan sanda sannan sun yi garkuwa da mutane 23 a wani farmaki da suka kai karamar hukumar Chikun. An samu...

Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo ya Samu Karin Matsayi Zuwa Mataimakin Farfesa

0
Dr. Sani Umar Rijiyar Lemo ya Samu Karin Matsayi Zuwa Mataimakin Farfesa   Yan kwanaki bayan samun sabon matsayi, Dr Sani Umar Rijiyar Lemo ya zama Farfesa. Dakta Sani na cikin jerin manyan Malaman da jami'ar ta yiwa karin girma. Mutane da dama...

Jami’in ‘Dan Sanda ya Harbe Abokin Aikinsa a Jahar Kano

0
Jami'in 'Dan Sanda ya Harbe Abokin Aikinsa a Jahar Kano   Wasu jami'an 'yan sanda sun samu sabani tsakaninsu, lamarin da ya kai daya ya harbe daya. Rahoto ya bayyana cewa, jami'in ya harbe dan uwansa ne saboda yana masa dariya kawai. Tuni...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Sama da 300 a Jahar Neja

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane Sama da 300 a Jahar Neja   Sanata mai wakiltar mazabar Neja ta gabas, Mohammed Sani-Musa, ya bayyana yadda ‘yan bindiga suka hallaka fiye da mutane 300. A ranar Talata, ya bayyana yadda suka janyo a kalla...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta