FIRS: Kotu ta Hana Jahar Legas da Rives Karbar Kudin Harajin VAT
FIRS: Kotu ta Hana Jahar Legas da Rives Karbar Kudin Harajin VAT
Kotu ta umurci FIRS, Gwamnatin Legas da Gwamnatin Rivers kada su saka magana kan lamarin VAT.
Gwamnatin Rivers ta shirya tsaf don fara karban harajin VAT daga kamfanonin dake...
Siyan Sabulu: Mai Wankin Mota ya Ragargaza Motar Kwastoma Kirar Marsandi a Jahar Edo
Siyan Sabulu: Mai Wankin Mota ya Ragargaza Motar Kwastoma Kirar Marsandi a Jahar Edo
Wani mai sana'ar Car Wash ya kira ruwa bayan hawa motar kwastoma ba tare da izininsa ba a jahar Edo.
A bidiyon da aka daura a Instagram,...
Ziyara Garin Igboho: Alliance For Oke-Ogun Development ta Nemi DSS da ta Binciki Sheikh...
Ziyara Garin Igboho: Alliance For Oke-Ogun Development ta Nemi DSS da ta Binciki Sheikh Gumi
Wata kungiya mai suna Alliance for Oke-Ogun Development ta nemi hukumar DSS da ta binciki dalilin ziyarar da Sheikh Gumi ya kai jahar.
Ta yi zargin...
Rikicin Zamfara: Tun Kafin Zuwan Turawa Ake Fama da Matsalar – Dr.Murtala A. Rufa’i
Rikicin Zamfara: Tun Kafin Zuwan Turawa Ake Fama da Matsalar - Dr.Murtala A. Rufa'i
Dr. Murtala A. Rufa’i ya gabatar da takarda a game da rikicin yankin Zamfara.
Malamin jami’ar ta UDOS yace tun kafin zuwan Turawa ake fama da matsalar.
Rufa’i...
Sarkin Musulmai ya yi Kira ga Dukkan Kabilun Najeriya da su Hada Kansu
Sarkin Musulmai ya yi Kira ga Dukkan Kabilun Najeriya da su Hada Kansu
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya yi kira ga yan Nigeria su so juna su kuma hada kai.
Sultan din ya yi wannan kiran ne a wurin...
Ni Kwarraren Likita ne Kuma Soja Saboda Haka Nasan Abinda Nake Fada – Sheikh...
Ni Kwarraren Likita ne Kuma Soja Saboda Haka Nasan Abinda Nake Fada - Sheikh Gumi
Sheikh Ahmad Gumi yayi martani ga mai magana da yawun shugaban kasa.
Malamin yace shi kwarraren Likita ne kuma Soja saboda haka ya san abinda yake...
Jami’an Amotetun na Jahar Ondo Sun kuɓutar da matafiya 9 Daga Hannun ‘Yan Bindiga
Jami'an Amotetun na Jahar Ondo Sun kuɓutar da matafiya 9 Daga Hannun 'Yan Bindiga
Jami'an Amotekun na jahar Ondo, sun samu nasarar kuɓutar da matafiya 9 daga cikin 12 da yan bindiga suka sace a Ondo.
Rahotanni sun bayyana cewa matafiyan...
Jahar Katsina ta Katse Hanyoyin Sadarwa na Zamani a Kananan Hukumomi 13 na Jahar
Jahar Katsina ta Katse Hanyoyin Sadarwa na Zamani a Kananan Hukumomi 13 na Jahar
An toshe hanyoyi sadarwa na zamani a kananan hukumomin jahar Katsina akalla 13 a yau Alhamis, 9 ga watan Satumba, 2021.
Wannan sabon abu ba zai rasa...
Sojoji Sun Kama Masu Kaiwa Boko Haram Sinadaren Hada Bom a Borno da Yobe
Sojoji Sun Kama Masu Kaiwa Boko Haram Sinadaren Hada Bom a Borno da Yobe
Dakarun Sojojin Najeriya sun samu nasarar damke masu kaiwa Boko Haram sinadaren hada Bom.
Sojojin rundunar Operation Hadin Kai sun damke dan Boko Haram da aka dade...
Hukumar NDLEA ta Kama Miyagun Kwayoyi Masu Kimar N6b a Jahar Legas
Hukumar NDLEA ta Kama Miyagun Kwayoyi Masu Kimar N6b a Jahar Legas
Shugaban hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta NDLEA, Buba Marwa ya bayyana yadda suka kwace miyagun kwayoyi masu kimar naira biliyan 6.
A ranar Laraba yayin wani taro,...













