Kungiyoyin Masu Amfanin da Wutar Lantarki Sun Koka da Karin Farashin Wutar
Kungiyoyin Masu Amfanin da Wutar Lantarki Sun Koka da Karin Farashin Wutar
Kungiyoyin masu amfani da wutan lantarki sun yi Allah wadai da karin farashin wuta a Najeriya.
Kungiyoyin sun siffanta karin da rashin adalci da saba dokar da a ka...
An Cigaba da Shirya Fim Din Gidan Badamasi Zango na Uku
An Cigaba da Shirya Fim Din Gidan Badamasi Zango na Uku
Nasashshen nishadi mai cike da nason kayatarwa na kwankwasa kofar ma'abota abotar kallon kayataccen shirin nan na " Gidan Badamasi" wanda ahalin yanzu anfara daukar zango na uku.
Shirin da...
Bayan Rigakafin Korona: ‘Dan Majalisar Wakilan Amurka ya Kamu da Cutar
Bayan Rigakafin Korona: 'Dan Majalisar Wakilan Amurka ya Kamu da Cutar
Dan majalisar wakilan Amurka, Kevin Brady, ya bayyanawa duniya ranar Laraba cewa ya kamu da cutar Korona bayan karban rigakafin Pfizer-BioNTech na farko.
A ka'ida sau biyu mutum zai karbi...
Manyan Ma’aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan Ma'aikatan Kwalejin Fasaha Zasu Shiga Yajin Aiki
Manyan ma'aikatan kwalejin fasaha (poly) a fadin Najeriya, (SSANIP), sun kaddamar da yajin aikin gargadi a fadin tarayya kan rashin biyan bukatunsu da gwamnatin tarayya tayi.
A ganawar shugabannin kungiyar ma'aikatan, an gargadi...
Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona
Yadda Masana Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya Suka Siffanta Rigakafin Cutar Korona
Masana a Cibiyar Nazarin Likitocin Najeriya sun siffanta rigakafin Korona da hadari ga 'yan Najeriya.
Masanan sun ba da bayanin cewa, ba a san yanayin dadewar rigakafin a jiki ba.
Masanan...
Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura
Sanadiyyar Hatsarin Mutuwar Kanin Sarkin Daura
Abin jimami ya samu Masarautar Daura da rashin kanin sarki Alhaji Umar Faruk Umar.
Kanin Sarkin ya rasu ne a wani hatsatin mota da ta afka dashi tare da wasu mutane biyu.
Mataimakin gwamnan jihar Katsina...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci...
Kwanturola na Kwastam ya yi Kira ga ‘Yan Kasuwa da su bi Ka’idojin Kasuwanci da Ka’idojin Kariya.
Bayan sake bude iyayokin kasa, Kwastan ta jaddada cewa ta hana shigo da shinkafa.
Kwanturola na Kwastam mai kula da Sakkwato da Zamfara ya...
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona
Kasar Sin Zata Taimakawa Kasar Najeriya da Magungunan Cutar Korona
Najeriya ta na neman Sin ta taimaka mata da magungunan COVID-19.
Geoffery Onyeama ne ya bayyana haka bayan haduwa da Ministan Sin.
Gwamnatin Tarayya ta yaba da irin gudumuwar da kasar ta...
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno
Farfasa Khalifa Dikwa ya Koka da Rashin Tsaro a Borno
Mamba a kungiyar dattawan Borno, Farfesa Khalifa Dikwa ya koka a kan tsanantar rashin tsaro a Borno.
Ya tabbatar da cewa babu wani gari a jihar baya da Maiduguri da ke...
Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta’addanci
Kasar Iran ta Shriya Taimakawa Najeriya Wajen Yaki da Ta'addanci
An yi bikin zagayowar shekara guda da kisan kwamamdan rundunar Quds na Iran, Qassem Soleimani.
Amurka ta dau alhakin kisan Qassem Soleimani yayin da ya isa kasar Iraqi.
Iran ta bayyana shirin...