‘Yan Bindiga: Rikici ya Tsinke Tsakaninsu
'Yan Bindiga: Rikici ya Tsinke Tsakaninsu
Kaikayi ya koma kan mashekiya a dajin kauen Illela da ke yankin karamar hukumar Safana a jahar Katsina.
'Yan bindiga kimanin dari uku, a karkashin kungiyoyi uku, sun gwabza kazamin rikici a tsakaninsu.
Rahotannin sun bayyana...
Shugaban Boko Haram,Abubakar Shekau ya Gargadi Sababbin Hafsoshin Tsaro
Shugaban Boko Haram,Abubakar Shekau ya Gargadi Sababbin Hafsoshin Tsaro
Shugaban tsagi guda na kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau ya fitar da sabon sako game da sabbin manyan hafsoshin tsaro.
A sakon mai tsawon kimanin mintuna 9, Shekau ya shaidawa sabbin shugabannin...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari a Jahar Zamfara
'Yan Bindiga Sun Kai Hari a Jahar Zamfara
Wasu 'yan bindiga dadi sun kai hari garin Magarya, karamar hukumar Zurmi, jahar Zamfara.
'Yan bindigar sun kashe mutane uku, sun sace shanu fiye da 100 tare da kone rumbunan da jama'a suka...
Kada Gwamnati ta Matsa wa Jama’a Kan Rigakafin Cutar Corona – Sarkin Musulmai
Kada Gwamnati ta Matsa wa Jama'a Kan Rigakafin Cutar Corona - Sarkin Musulmai
Sarkin musulmi na Sokoto, Alh. Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci gwamnati da kada ta takura wa jama'a akan riga-kafin cutar COVID-19.
A cewarsa, matukar ana son a...
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya...
Kungiyar Dattawan Arewa ta yi Martani Kan Canza Shugabannin Tsaro da Shugaba Buhari ya yi
Kungiyar dattawan arewa (NGF) ta ce ba canja shugabannin tsaro kadai ne zai kawo karshen rashin tsaro ba a Najeriya.
Ta ce wajibi ne shugaba Muhammadu...
Ta’addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar...
Ta'addanci da Garkuwa da Mutane: Rundunar Sojoji ta Tura Dakarun Sojoji Mata 300 Hanyar Abuja-Kaduna
Rundunar sojoji ta tura rundunar dakarunta mata zalla 300 zuwa babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna.
Gwamnan jahar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya jagoranci tawagar jami'an gwamnatinsa domin...
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa ‘Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Yadda Kasar Sin Ke Yiwa 'Yan Kasar Gwajin Cutar Sarkewar Numfashi
Gwamnatin kasar Sin ta fara yiwa mazauna Beijing gwajin Korona ta dubura.
Ana bukatar tura auduga cikin duburan mutum na tsawon inci daya.
Za'a juya audugar ciki akalla sau biyu cikin...
Bayan Nada Sababbin Hafsoshin Tsaro: Sojojin Najeriya Sun Wargaza Sansanin ‘Yan Boko Haram
Bayan Nada Sababbin Hafsoshin Tsaro: Sojojin Najeriya Sun Wargaza Sansanin 'Yan Boko Haram
Sojojin Najeriya sun afkawa sansanin 'yan ta'addan Boko Haram a dajin Sambisa.
Harin ya biyo bayan sa'o'i kadan da aka nada sabbin hafsoshin sojojin Najeriya.
Sojojin sun bayyana cewa...
Bill Gates ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Rigakafin Corona
Bill Gates ya Shawarci Gwamnatin Najeriya Kan Rigakafin Corona
Wani babban ba'amurke mai taimakon jama'a ya bai wa Najeriya shawara kan sayen rigakafin Covid-19.
Ya bayyana cewa Najeriya ba ta bukatar sayen allurar a wannan lokaci da take fama da karancin...
Sokoto: Bakuwar Cuta ta Fara Kashe Mutane a Jahar
Sokoto: Bakuwar Cuta ta Fara Kashe Mutane a Jahar
Gwamnatin jahar Sokoto ta fidda wata sanarwa mai bayyana barkewar wata sabuwar cuta a wani fannin jahar.
Sanarwar mai dauke da sa hannun gwamnan jahar ta bayyana cewa mutane hudu sun mutu...













