ASUU ta Saki Muhimmin Sako ga Dalibai, Iyaye da Malamanta
ASUU ta Saki Muhimmin Sako ga Dalibai, Iyaye da Malamanta
Kada ku sa ran komawarmu makarantu, nan kusa, cewar ASUU ga dalibai da iyayensu, sannan malamai su nemi wata halastacciyar hanyar samun kudi.
Shugaban kungiyar, na yankin Abuja, ya sanar da...
Shekau Yayi Sabon Bidiyo Akan Sojoji
Shekau Yayi Sabon Bidiyo Akan Sojoji
Shugaban kungiyar Boko Haram, Abubakar Shekau, ya fitar da sabon bidiyo mai tsawon minti talatin.
A cikin sabon faifan bidiyon, Shekau ya zolayi rundunar soji tare da sanar da cewar ba zasu iya kama shi...
CNG: Shugabannin da ke Mulki a Kasar Nan Sun Gaza Kawo Gyera
CNG: Shugabannin da ke Mulki a Kasar Nan Sun Gaza Kawo Gyera
Kungiyar CNG ta yi kaca-kaca da shugabannin da ke mulki a kasar nan.
CNG ta ce Gwamnonin jihohi da Gwamnatin Tarayya sun gaza kawo gyara.
Wannan shi ne ra’ayin wasu...
Wani Babban Tsohon Soja ya Shigar da Karar Buratai da Wasu Manyan Sojoji
Wani Babban Tsohon Soja ya Shigar da Karar Buratai da Wasu Manyan Sojoji
Birgediya Janar Abubakar Sa'ad (mai ritaya) ya shigar da karar ilahirin rundunar soji a gaban kotun ma'aikata.
Tsohon sojan ya shigar da karar rundunar soji da jagorinta bayan...
Abin Al’ajabi ‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Manyan ‘Yan Sanda
Abin Al'ajabi 'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Wasu Manyan 'Yan Sanda
Lauya mai rajin kare hakkin bil'adama, Bulama Bukarti, ya yi tsokaci a kan rahoton da BBC Hausa ta wallafa.
A ranar Talata ne BBC Hausa ta rawaito cewa 'yan bindiga...
Wasu ‘Yan Bindiga Sanye da Kayan Sojoji Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane
Wasu 'Yan Bindiga Sanye da Kayan Sojoji Sunyi Garkuwa da Wasu Mutane
Yan bindiga sun mamaye shingen binciken hukumar haraji ta jihar Benue tare da yin garkuwa da ma'aikatan hukumar su biyar.
Har yanzu ba a san inda ma'aikatan suke ba...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Wani Hakimi Tare da Wasu Mutane
'Yan Bindiga Sun Kashe Wani Hakimi Tare da Wasu Mutane
'Yan bindiga sun kashe Hakimin Gidan Zaki da dansa a wani sabon hari da suka kai karamar hukumar Zangon Kataf.
Lamarin ya afku ne a safiyar yau Talata, 17 ga watan...
Ba Zamu Cigaba Da Barin ‘Yan sanda Su na Mutu a Hannun ‘Yan Ta’adda...
Ba Zamu Cigaba Da Barin 'Yan sanda Su na Mutu a Hannun 'Yan Ta'adda ba - Johnson Kokumo
Ba za ta sabu ba, kare ya kashe ragon layya, cewar kwamishinan 'yan sanda na jihar Edo.
A cewarsa, babu dan sandan da...
Kudi Wata Tsutsuwa Akan N729 Miliyan
Kudi Wata Tsutsuwa Akan N729 Miliyan
Tseren tsuntsaye yana daya daga cikin wasanni a kasar Belgium.
Masu siyar da tsuntsayen tseren suna ta samun dumbin dukiya.
Ana sayar da tsuntsu mai shekaru 2, a kalla N729,479,670.40 An sayar wa wani dan kasar...
Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu
Wata Kungiya ta Koka da Halin da Musulmai ke Fuskanta a Kudu
SEMON da Igbo Muslim Forum sun ce ana muzguna wa Musulmai a kasar Ibo.
Kungiyoyin sun ce Musulmai na fuskantar barazana na babu gaira, babu dalili.
Ana zargin CAN, Ohanaeze...