Home Taska Page 300

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

IGP ya Karawa Wasu Kananan ‘Yan Sanda Babban Matsayi

0
IGP ya Karawa Wasu Kananan 'Yan Sanda Babban Matsayi Sifeto Janar na yan sanda, Mohammed Adamu, ya karawa kananan jami'an hukumar 82,779 matsayi zuwa na gaba. A jawabin da Kakakin hukumar, Frank Mba, ya saki ranar Litinin, ya ce yan sandan...

An Samu Karuwar Cutar Corona a Gurin Masu Bautar Kasa

0
An Samu Karuwar Cutar Corona a Gurin Masu Bautar Kasa A kalla masu bautar kasa 138 suka kamu da cutar COVID-19. Darekta janar na NCDC ne ya bayyana hakan a ranar Litinin. A cewarsa, NCDC tana aiki tukuru a kan wannan al'amarin...

Yadda Wasu Matasa Sukai wa Wani Barawo

0
Yadda Wasu Matasa Sukai wa Wani Barawo Wasu matasa da suka kama barawo sun taimake shi da abin sha mai zaki domin kawai ya samu karfi su kara jibarsa. Matasan sun kama matashin dumu-dumu da laifn sata a Takoradi da ke...

Ina da Yara Uku a Jami’o’in Gwamnatin – Chris Ngige

0
Ina da Yara Uku a Jami'o'in Gwamnatin - Chris Ngige   Chris Ngige, ministan kwadago da ayyuka, ya ce yana da yara 3 a jami'o'in gwamnati. Ministan ya fadi hakan ne a wata tattaunawa da aka yi da shi a kan yajin...

Filato: Mutane Sun Kamu da Wata Cuta Bayan Cin Kayan Wawason Tallafin Korona

0
Filato: Mutane Sun Kamu da Wata Cuta Bayan Cin Kayan Wawason Tallafin Korona   Fiye da mutane 20 sun fadi ciwo a wani kauye da ke jihar Filato. Bayan jama'an sun sha wani kunu duk suka barke da zawo. Kuma alamu sun nuna...

ALLAH ya yi wa ‘Yar Ministan Sadarwa Rasuwa

0
ALLAH ya yi wa 'Yar Ministan Sadarwa Rasuwa Allah ya yi wa 'yar Ministan sadarwa na Najeriya Dakta Isa Ali Pantami rasuwa. Dakta Pantami ya sanar a shafinsa na Twitter a ranar Litinin cewa 'yarsa, Aishah Isa Ali ta rasu a...

Sojojin Najeriya Sun Samu Nasara Akan ‘Yan Bindiga

0
Sojojin Najeriya Sun Samu Nasara Akan 'Yan Bindiga Sojojin Najeriya sun samu nasarar mayar da harin 'yan ta'adda a karamar hukumar Igabi. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan ne ya tabbatar da hakan. Aruwan ya tattauna da shugabannin unguwannin, inda...

Anyi Garkuwa da Dan Uwan Ministan Gona 

0
Anyi Garkuwa da Dan Uwan Ministan Gona   ‘Yan bindiga sun shiga gidan gadon Ministan harkar gona, Sabo Nanono. Rahotanni sun ce an yi nasarar tserewa da wani ‘danuwan jinin Ministan. Ana fama da matsalar garkuwa da mutane musamman a yankin Arewa. Wasu miyagu...

An Kai Hari Gidajen Lakcarorin ABU, Anyi Garkuwa da Wani Farfesa

0
An Kai Hari Gidajen Lakcarorin ABU, Anyi Garkuwa da Wani Farfesa Rahotannin kwanakin baya bayan na na nuni da cewa 'yan bindiga sun fara matsawa garin Zaria. Wasu 'yan bindiga sun kai hari kwalejin kimiyya da fasaha ta Nuhu Bammali a...

Zuwaira Hassan: Tsohuwar kwamishinar Lafiya ta Jihar Bauchi ta Rasu

0
Zuwaira Hassan: Tsohuwar kwamishinar Lafiya ta Jihar Bauchi ta Rasu Allah ya yi wa tsohuwar kwamishinar lafiya ta jihar Bauchi, Dr. Zuwaira Hassan rasuwa. Zuwaira ta rasu a hatsarin mota a safiyar yau Litinin, 23 ga watan Nuwamba, a hanyarta na...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta