Home Taska Page 299

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kotu ta Bukaci Hon. ‘Dan Galadima

0
Kotu ta Bukaci Hon. 'Dan Galadima   Lauyan EFCC yana neman Kotu ta daure Sani Umar Dan-Galadima a kurkuku. Sani Umar Dan-Galadima shi ne wanda ya tsaya wa Faisal Abdulrasheed Maina. ‘Dan Majalisar yana cikin barazanar rasa N60m ko a garkame shi a...

Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari

0
Wata Ƙungiyar Dattijan Arewa Sun Nuna Fushin Su ga Shugaba Buhari Ƙungiyar Dattijan Arewa (NEF) ta nuna damuwarta bisa matsalar tsaro da take addabar yankin arewacin ƙasar Najeriya. A cewar Ƙungiyar, ba ta gamsu da tafiyar kunkuru da aikin babban titin...

Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina

0
Kotu ta Bukaci a Kawo Mata Dan Abdulrasheed Maina Kotu ta umarci a damko dan Abdulrasheed Maina, Faisal, don a yanke masa hukunci maimakon mahaifinsa. Hakan ya faru bayan lauyan EFCC, Abubakar Mohammed, ya nemi a kama Faisal a maimakon mahaifinsa. Ya...

Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da ‘Yan Acaba

0
Anyi Batatciya Tsakanin Gandirebobi da 'Yan Acaba An tafka mummunan rikici tsakanin 'yan acaba da gandirebobi na gidan yarin Agodi Gate a Oyo. Rahotanni sun ce rikicin ya barke ne bayan da gandirebobin suka harbe wasu mutane biyu. Hakan ya janyo zanga...

NNPC Sunyi Nasarar Samo Danyen Man Fetur a Arewacin Najeriya

0
NNPC Sunyi Nasarar Samo Danyen Man Fetur a Arewacin Najeriya Gwamnatin tarayya ta na yunkurin nemo mai a yankin Arewacin Najeriya. Ministan man fetur, Timipre Sylva ya bayyana irin nasarorin da ake samu. Timipre Sylva ya ce an gano wasu rijiyoyi a...

ASUU: Abinda Za’ayi a Najeriya Don Magance Matsalar Yajin Aiki

0
ASUU: Abinda Za'ayi a Najeriya Don Magance Matsalar Yajin Aiki Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta bada shawarwari kan yadda za a kawo karshen yawan yaji aikin yi. Kungiyar ta ce ya zama dole a kafa doka da zata hana masu...

‘Yan Sanda Sunyi Fito na Fito da ‘Yan Bindiga

0
'Yan Sanda Sunyi Fito na Fito da 'Yan Bindiga Wasu 'yan sandan jihar Katsina sun yi musayar wuta da wasu 'yan bindiga a dajin Rugu. Sun samu nasarar ceto wata mata mai shekaru 55, sannan sun harbi wasu 'yan bindigan. Da 'yan...

Kotu ta Bada Izinin Kamo Mata Wani Farfesa

0
Kotu ta Bada Izinin Kamo Mata Wani Farfesa Kotu ta bada umarnin a kamo mata Farfesa Ignatius Uduk a Akwa Ibom. Hukumar INEC ta na zargin Ignatius Uduk da taba mata alkaluman zabe. A baya an bukaci Farfesan na jami’ar Uyo ya...

Yadda Wani Dan Ta’adda ya Kashe Uba da Dan sa

0
Yadda Wani Dan Ta'adda ya Kashe Uba da Dan sa A ranar Litinin da daddare wani dan ta'adda ya je har gidan wani Malam Nuhu ya kashe shi a jihar Kano. Bayan faruwar lamarin ne dan sa ya bi mutumin da...

Kotu Ta yi Min Rashin Adalci – Ndume

0
Kotu Ta yi Min Rashin Adalci - Ndume   Jiya da misalin karfe 4 na yamma aka tafi da Sanata Ndume gidan gyaran hali da ke Kuje, Abuja. Amma kuma lauyansa ya ce ba a basu wasu takardu da suka bukata ba...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta