Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun Rusa Shugabancin Rikon Kwarya da Waiya Yake...
Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun Rusa Shugabancin Rikon Kwarya da Waiya Yake Jagoranta
Gamayyar Kungiyoyin Fararen Hula a Kano Sun sanar da rushen Shugabancin Rikon Kwarya Wanda Ibrahim Waiya yake Jagoranta.
A sanarwar da suka fitarmu yau a Kano,...
Badakalar N7trn: Ana Binciken Mutanen da ke da Alaka da Emefiele
Badakalar N7trn: Ana Binciken Mutanen da ke da Alaka da Emefiele
Abuja - Watakila nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihin kasar nan.
Wani rahoton The Guardian ya...
Rema ya Lashe Kyautar Waka Mafi Shahara a Salon ‘Afrobeats’
Rema ya Lashe Kyautar Waka Mafi Shahara a Salon 'Afrobeats'
Matashin mawaki a Najeriya wanda ke tashe, Rema ya lashe kyautar waka mafi shahara a salon 'Afrobeats' saboda wakarsa mai suna 'Calm Down' a bukin karamma mawaka na MTV Video...
Adadin Mutanen da Hatsarin Jirgin Ruwa ya Kashe a Cikin Shekara 3 a Najeriya
Adadin Mutanen da Hatsarin Jirgin Ruwa ya Kashe a Cikin Shekara 3 a Najeriya
Aƙalla mutum 936 ne suka mutu a hatsarin jirgin ruwa daba-daban da suka faru a Najeriya cikin shekara uku.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa ƙarancin hanyoyin...
Faransa ta Haramta Sayar da Wayoyin iPhone 12 a ƙasarta
Faransa ta Haramta Sayar da Wayoyin iPhone 12 a ƙasarta
Hukumomi a Faransa sun umurci kamfanin Apple da ya daina sayar da wayoyinsa na iPhone 12 a ƙasar, suna iƙirarin tana fitar da tururin radiyeshan (radiation) mai yawa sama da...
Mambobin ƙungiyar NURTW Sun Dambatu a Abuja
Mambobin ƙungiyar NURTW Sun Dambatu a Abuja
Mutanen birnin tarayya Abuja sun shiga firgici a ranar Talata lokacin da mambobin NURTW suka yi rikici inda har bindigu aka harba.
Shaidar ganau ba jiyau ba ya bayyana cewa ba zai iya tantance...
Gwamnatin Adamawa ta Gano Abubuwa Guda 3 da Suke Haddasa Hatsarin Kwale-Kwale a Jihar
Gwamnatin Adamawa ta Gano Abubuwa Guda 3 da Suke Haddasa Hatsarin Kwale-Kwale a Jihar
Muhimman dalilan da suka haddasa hatsarin jirgin ruwa sau uku cikin mako ɗaya a jihar Adamawa sun bayyana.
Gwamnatin Ahmadu Fintiri ta bayyana cewa zata ɗauki matakai...
Ribar N71.2bn a Sa’o’i 24: Aliko Dangote ya Shiga Jerin Manyan Attajirai 100 na...
Ribar N71.2bn a Sa'o'i 24: Aliko Dangote ya Shiga Jerin Manyan Attajirai 100 na Duniya
Shahararren ɗan kasuwa Aliko Dangote ya samu ribar naira biliyan 71.2 a cikin sa'o'i 24.
Hakan ya bai wa Dangote damar shiga cikin jerin manyan attajirai...
Shugaba Tinubu ya Buƙaci a Gudanar da Bincike Kan Yawan Hatsarin Jirgin Ruwa a...
Shugaba Tinubu ya Buƙaci a Gudanar da Bincike Kan Yawan Hatsarin Jirgin Ruwa a Fadin Najeriya
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya jajanta wa iyalan waɗanda hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su a ƙaramar hukumar Mokwa ta jihar Neja da...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 10,000 sun Bace a Libya
Ambaliyar Ruwa: Mutane 10,000 sun Bace a Libya
Kimanin mutum 10,000 ne ake tunanin sun bace sakamakon ambaliyar ruwa a Libya, a cewar wani jami'in kungiyar agaji ta Red Cross da Red Crescent International (IFRC).
"Za mu iya tabbatarwa daga majiyoyin...