Home Taska Page 46

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Gwamnatin Osun ta Sanya Dokar Hana Fita a ƙananan hukumomi 2 na Jihar

0
Gwamnatin Osun ta Sanya Dokar Hana Fita a ƙananan hukumomi 2 na Jihar   Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya sake sanya dokar hana fita a wasu ƙananan hukumomi guda biyu na jihar. Aɗeleke ya sanya dokar hana fitan ne biyo...

Dantata ya Kirkiri Sabon Bankin Zamani na Yanar Gizo Mai Suna Kayi

0
Dantata ya Kirkiri Sabon Bankin Zamani na Yanar Gizo Mai Suna Kayi   Najeriya ta sake samun sabon bankin zamani na yanar gizo wanda zai taimaka wurin kawo sauki a harkar cinikayya na kudade. Sabon bankin mai suna Kayi wanda Alhaji Saadina...

Jami’an ‘Yan Sanda Sun yi Karin Haske Kan Matar da Aka Kama da Harsasai...

0
Jami'an 'Yan Sanda Sun yi Karin Haske Kan Matar da Aka Kama da Harsasai a Jihar Katsina   Jami’an ‘yan sanda a jihar Katsina sun yi karin haske kan cafke wata mata da aka yi da harsasai masu tarin yawa a...

Jami’an DSS Sun Kama Matashiyar da ta yi Barazanar Kashe Kanta, Gawuna da Alƙalan...

0
Jami'an DSS Sun Kama Matashiyar da ta yi Barazanar Kashe Kanta, Gawuna da Alƙalan Ƙotun Kano   Jami'an DSS sun cafke matashiyar nan da ta yi barazanar hallaka Shettima, Gawuna da Alƙalan Ƙotun Kano kuma ta kashe kanta. Fiddausi Ahmadu, 'yar kimanin...

Yancin Kai: Gwamnatin Tarayya ta Ayyana Ranar Litinin, 2 ga Watan Oktoba a Matsayin...

0
Yancin Kai: Gwamnatin Tarayya ta Ayyana Ranar Litinin, 2 ga Watan Oktoba a Matsayin Ranar Hutu   Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin, 2 ga watan Oktoba a matsayin hutun ranar 'yancin kai. Olubunmi Tunji-Ojo, ministan harkokin cikin gida, ne ya bayyana...

Ambaliya: An Gano Gawar Mutumin da Ruwa ya Tafi da Shi a Kwara

0
Ambaliya: An Gano Gawar Mutumin da Ruwa ya Tafi da Shi a Kwara   An gano gawar wani mutum mai shekara 47 wanda ambaliyar ruwa ta tafi da shi a Illorin, babban birnin jihar Kwara. Lamarin ya faru ne kwanaki biyu da...

Farashin Kayan Abinci ya Tashi Zuwa Kashi 31 a Najeriya – NBS

0
Farashin Kayan Abinci ya Tashi Zuwa Kashi 31 a Najeriya - NBS   Hukumar kididdiga ta Najeriya ta ce farashin kayan abinci ya tashi zuwa kashi 31 a cikin watanni 12 da suka gabata farawa daga watan Yulin 2022 zuwa Yulin...

Jami’an Hukumar NDLEA Sun Lalata Tan 40 na Ganyen Tabar Wiwi

0
Jami'an Hukumar NDLEA Sun Lalata Tan 40 na Ganyen Tabar Wiwi   Jami'an hukumar hana sha ta fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya NDLEA ta ce jami'anta sun lalata tan 40 na ganyen wiwi a jihar Ekiti da ke kudu maso yammacin...

Jami’ar Nnamdi Azikiwe za ta Kori Dalibai da Malamai Bisa Aikin Assha

0
Jami’ar Nnamdi Azikiwe za ta Kori Dalibai da Malamai Bisa Aikin Assha   An samu wata mummunar barna a jami’ar gwamnatin tarayya da ke jihar Anambra a kwanan nan, an yi kokarin gyara komai. Ya zuwa yanzu, an bayyana yadda malaman jami’a...

Shugaba Tinubu ya Umarci Jami’an Tsaro su Kuɓutar da Sauran ɗaliban Jami’ar Tarayya da...

0
Shugaba Tinubu ya Umarci Jami'an Tsaro su Kuɓutar da Sauran ɗaliban Jami'ar Tarayya da ke Gusau   Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya umarci jami'an tsaron ƙasar su kuɓutar da sauran ɗalibai mata na Jami'an Tarayya da ke Gusau a jihar...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta