Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina
Sojojin Najeriya Sun Hallaka 'Yan Bindiga a Dazukan Sokoto da Katsina
Sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ɓarayin daji da dama tare da lalata maɓoyarsu a dazukan jahohin Sokoto da Katsina a yankin arewa maso yamma, kamar yadda jaridar intanet...
Shugabannin Addinin Kirista Sun Kai wa Sheikh El-Zakzaky Ziyara
Shugabannin Addinin Kirista Sun Kai wa Sheikh El-Zakzaky Ziyara
Wasu shugabannin addinin Kirista sun kai wa shugaban kungiyar ƴan Shi'a a Najeriya ta Harakar Islamiyya, IMN, Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ziyarar goyon baya, sakamakon sakinsa da babbar kotun jahar Kaduna ta...
Ya Kamata Mutane su Saba da Tsadar Kayan Masarufi – Miguel Patricio
Ya Kamata Mutane su Saba da Tsadar Kayan Masarufi - Miguel Patricio
Shugaban daya daga cikin manyan kamfanonin samar da kayan abinci na duniya na Kraft Heinz, ya ce ya kamata mutane su saba da tsadar kayan masarufi.
Miguel Patricio ya...
Shirin Dawo da Rundunar SARS: Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta Musanta Rahotan
Shirin Dawo da Rundunar SARS: Rundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Musanta Rahotan
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta musanta wasu rahotanni da ake yadawa a kafafe daban-daban cewa, shugaban rundunar Usman Alkali Baba ya bayar da umarnin sake kafa rundunar musamman...
Majalisar Dokokin Amurka ta Bai wa Gwamnatin ƙasar Damar ƙara Yawan Bashin da ya...
Majalisar Dokokin Amurka ta Bai wa Gwamnatin ƙasar Damar ƙara Yawan Bashin da ya Kamata ta Ciwo
'Yan majalisar dokokin Amurka ta bai wa gwamnatin kasar dama ta dan lokaci domin ƙara yawan bashin da a ƙa'ida ya kamata ta...
Rundunar Sojin Ƙasa ta Cafke Chiwetalu Agu Yayin Nuna Goyon Baya ga Ƙungiyar IPOB
Rundunar Sojin Ƙasa ta Cafke Chiwetalu Agu Yayin Nuna Goyon Baya ga Ƙungiyar IPOB
Rundunar sojojin ƙasan Najeriya ta cafke sanannan ɗan wasan ƙwaikwayon Nolly Wood, wato Chiwetalu Agu a yayin da ya ke tunzura al'umma da kuma neman goyo...
An yi Garkuwa da ɗalibar Jami’ar Bayero ta Kano
An yi Garkuwa da ɗalibar Jami'ar Bayero ta Kano
Rundunar 'yan sanda a jahar Kano arewa maso yammacin Najeriya ta tabbatar da sace wata budurwa mai shekara 23, daliba a Jami’ar Bayero ta Kano da ake zargi masu garkuwa da...
Kungiyar ISWAP ta Kashe Mayakan Boko Haram 87 a Borno
Kungiyar ISWAP ta Kashe Mayakan Boko Haram 87 a Borno
Kungiyar ISWAP ta kai hari kan mayakan Boko Haram a wani lamari mai kama da ɗaukar fansa a yankin Tafkin Chadi.
Hakan na zuwa ne kwana biyar bayan da wasu mayaƙan...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa ɗan Abdulrasheed Maina, Faisal Maina
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa ɗan Abdulrasheed Maina, Faisal Maina
Wata babbar kotun tarayya a babban birnin Najeriya Abuja ta yanke wa Faisal, ɗan Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban hukumar sauye-sauye ta fansho hukuncin ɗaurin shekara 24 a gidan...
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 – Ahmad Lawan
Za mu Amince da Kasafin kudin 2022 Kafin Karshen 2021 - Ahmad Lawan
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ahmad Lawan ya ce majalisar dokoki za ta amince da kasafin kudin 2022 kafin karshen wannan shekarar.
Lawan ya bayyana haka ne a jawabinsa...





















