Labarin Naɗin Sarautar Sarkin Shuwa Arab a Jahar Edo ya Haifar da Tashin Hankali...

0
Labarin Naɗin Sarautar Sarkin Shuwa Arab a Jahar Edo ya Haifar da Tashin Hankali a Jahar   Zafafan kalamai sun biyo bayan shirin da wata kabila daga Borno ke yi na nada daya daga cikin membobinta a matsayin Sarkin Shuwa Arab. Wasu...

Magance Matsalar Tsaro: Janar Irabor na Neman Dabaru da Taimakon Manyan Sojojin da Sukai...

0
Magance Matsalar Tsaro: Janar Irabor na Neman Dabaru da Taimakon Manyan Sojojin da Sukai Murabus   Shugaban ma'aikatan tsaro, Janar Leo Irabor, ya ce akwai bukatar sojoji su nemi dabaru da kwarin guiwa daga sojojin da suka yi murabus don samar...

Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa

0
Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa   Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Yemi Osibanjo suna cikin ganawa da shugabannin tsaro. Suna ganawar ne a yau Alhamis, 19 ga watan Agusta a fadar Shugaban kasa...

Matsalar Tsaro: Ba’a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan –...

0
Matsalar Tsaro: Ba'a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan - Lai Muhammed   Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammed, ya tafi kasar Amurka domin ganawa da manyan kafafen watsa labarai na aduniya. Ministan yace sam ba'a yiwa Najeriya...

Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari’a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho

0
Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari'a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho   Babbar kotu mai zama a Ibadan ta ci tarar ministan shari'a Abubakar Malami tarar N50,000. An bukaci Malami ya biya kudin ne ga lauyoyin Sunday Igboho bisa...

Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata –...

0
Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata - Olusegun Obasanjo   Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda ciwon suga ya wahala shi. A cewwarsa, ya dauke shi shekaru 35 yana fama da ciwon...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Najeriya 7 a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Sojojin Najeriya 7 a Jahar Katsina   Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun kai wani mummunan hari a karamar hukumar Jibia ta jahar Katsina. Miyagun sun kashe sojojin Najeriya bakwai bayan da sojojin suka bi sahun...

Biyo Bayan Tuban ‘Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci

0
Biyo Bayan Tuban 'Yan Boko Haram: Mayakan ISWAP Sun Fitar da Sabon Tsarin Shugabanci   Mayakan ISWAP sun canja shugabanninsu da masu basu shawara sakamakon yadda mayakan Boko Haram da dama suka yada makamansu. Rahotanni sun bayyana yadda tun daga hedkwatar kungiyar...

Satar Amsa a Jarabawa: Nasarawa Poly ta Sallami Dalibai 51

0
Satar Amsa a Jarabawa: Nasarawa Poly ta Sallami Dalibai 51   An sallami akalla dalibai 51 daga makaranta kan laifin sata a jarabawa. Shugaban makarantar ya yi kira ga dalibai su yi watsi da satar amsa a jarabawa. Wannan ya biyo bayan sallamar...

Hukumar ‘Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 12 Daga Hannun ‘Yan Bindiga

0
Hukumar 'Yan Sandan Jahar Zamfara Sun Ceto Mutane 12 Daga Hannun 'Yan Bindiga   'Yan sanda sun samu nasarar kwato mutum 12 hannun 'yan bindiga. Wannan ya biyo bayan bidiyon daliban da aka sace a kwalejin noma. Gwamnatin Zamfara ta lashi takobin ceto...