Yadda Lagos ta Tafka Asarar Sama da Naira Biliyan 400 Saboda Zanga-Zangar EndSars

0
Yadda Lagos ta Tafka Asarar Sama da Naira Biliyan 400 Saboda Zanga-Zangar EndSars Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa ta yi asarar kimanin sama da dalar Amurka biliyan ɗaya sakamakon rikicin da ya ɓarke a jihar, biyo bayan zanga-zangar EndSars...

Jawabin Buhari na Ranar Alhamis ya Bar Baya da ƙura

0
Jawabin Buhari na Ranar Alhamis ya Bar Baya da ƙura Bayanin da Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi a ranar Alhamis ya bar baya da ƙura, inda jama'a da dama ke zaton shugaban zai taɓo wasu batutuwa amma ya yi...

Legas: Yadda Wasu jama’a su ka Fasa Rumbun Ajiyar Kayan Tallafin Korona

0
Legas: Yadda Wasu jama’a su ka Fasa Rumbun Ajiyar Kayan Tallafin Korona       Tirmitsitsi ya barke a Lagos, yayin da cincirindon mutane su ka fasa wani sito da aka ajiye kayan tallafin korona su ka rika jidar kayan abinci,...

An saka Dokar Hana Fita a Anambra an Kuma Samu  Bata gari  sun  ƙona caji...

0
An saka Dokar Hana Fita a Anambra an Kuma Samu  Bata gari  sun  ƙona caji ofis a Imo        Gwamnatin jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya ta sanya dokar hana fita ta sa’a 24 a dukkan sassan...

Abu Shida da Buhari ya Faɗa a Jawabin da ya yi wa ‘Yan Najeriya...

0
Abu Shida da Buhari ya Faɗa a Jawabin da ya yi wa 'Yan Najeriya Kan Zanga-Zangar Endsars Bayan shafe kwana da kwanaki ana jiran martanin shugaban Najeriya Muhammadu Buhari dangane da zanga-zangar nuna adawa da zaluncin da ake zargin 'yan...

Arewa: Gwamnonin Sun Shiga Taron Gaggawa

0
Arewa: Gwamnonin Sun Shiga Taron Gaggawa   Gwamnonin jihohi arewacin kasar sun shiga wani taro na gaggawa yanzu haka - Suna taron ne a Sir Kashim Ibrahim House, da ke jihar Kaduna Koda dai babu cikakken bayani game da ganawar tasu, ana...

Shugaban ƙasar Tanzania ya yi iƙirarin kawar da cutar coronavirus

0
 Shugaban ƙasar Tanzania ya yi iƙirarin kawar da cutar coronavirus   Tsarin da Shugaban Tanzania, John Magafuli ya ɗauka na daƙile cutar korona ya sa ƙasar ta zama abin kallo a duniya. A halin yanzu, shugaban na neman tsayawa takara karo...

Legas: Sojojin Najeriya Sunyi wa Gwamnan Tayin Dakaru

0
Legas: Sojojin Najeriya Sunyi wa Gwamnan Tayin Dakaru Gwamnan Jihar Legas ya ce rundunar sojojin Najeriya ta yi masa tayin ba shi taimakon dakaru domin daƙile zanga-zanga a jihar, a cewar rahoton Reuters. An ruwaito Babjide Sanwo-Olu yana magana ne a...

FG: Buhari na Ganawa da Shugabannin Tsaro

0
FG: Buhari na Ganawa da Shugabannin Tsaro Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya na yin wata ganawa da shugabannin tsaro a Fadar Shugaban Ƙasa ta Villa, a cewar Bashir Ahmad mai taimaka wa shugaban kan kafafen sada zumunta. Daga cikin waɗanda ke...

ENDSARS: Yadda Rikicin Zanga-Zangar ya Shafi ‘Yan Arewa a Kudancin Najeriya

0
ENDSARS: Yadda Rikicin Zanga-Zangar ya Shafi 'Yan Arewa a Kudancin Najeriya  Wasu da ake zargin masu zanga-zanga ne sun kashe mutum biyu tare da ƙona dukiyoyi a birnin Aba na Jihar Abia a jiya Laraba. Lamarin ya faru ne yayin da...