Gwamnan Bankin Najeriya ya Umarci Bankunan Kasar da su Fara Karbar Tsofaffin N1000 da N500

 

Gwamnan bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele, ya umurci dukkan bankunan Najeriya su fara karban tsaffin kudaden N1000 da N500 daga hannun jama’a yanzu.

Gwamnan ya bayyana cewa ya canza shawarar cewa kowa ya kai CBN kadai, rahoton Vanguard.

Amma dai bankin yace sharadin shine mutum N500,000 kadai zai iya kaiwa bankunan.

Duk kudin da ya wuce N500,000 mutum ya kai bankin CBN, riwayar TheCable.

Diraktan Sadarwa na bankin, Osita Nwanisobi, ya tabbatar da labarin inda ya bayyana cewa:

“Kawai na masu N500,000 da abinda yayi kasa ne.”

Saurari karin bayani….

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here