PDP Zuwa APGA: Hukumar INEC ta Canza Sunan ɗan Takarar Gwamna a Jahar Anambra
PDP Zuwa APGA: Hukumar INEC ta Canza Sunan ɗan Takarar Gwamna a Jahar Anambra
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sake fitar da sunayen yan takarar gwamna a zaɓen Anambra dake tafe.
Har yanzun dai INEC bata sanya sunan ɗan...
EFFC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Abia, Theodore Orji
EFFC ta Kama Tsohon Gwamnan Jahar Abia, Theodore Orji
EFCC ta kama tsohon gwamnan Abia, Theodore Orji, a filin jirgin Nnamdi Azikwe dake Abuja.
Tsohon gwamnan ya jima cikin waɗanda EFCC ke gudanar da bincike a kansu tare da ƴaƴansa.
Hukumar ta...
Taliban na ba da Haɗin Kai ga Amurka Dangane da Kwashe Amurkawa a Afghanistan...
Taliban na ba da Haɗin Kai ga Amurka Dangane da Kwashe Amurkawa a Afghanistan - Joe Biden
Joe Biden na Amurka ya bayyana cewa, Amurka ba ta fuskantar kalubalen kwashe mutanenta a Afghanistan.
A cewarsa, matsalar ita ce debe mutanen da...
Hotunan Ziyarar da Sheikh Dahiru Bauchi ya Kai Fadar Shugaban Kasa
Hotunan Ziyarar da Sheikh Dahiru Bauchi ya Kai Fadar Shugaban Kasa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da Sheikh Dahiru Bauchi a fadar shugaban kasa.
Sheikh Dahiru Bauchi ya samu rakiyar ministan sadarwa, Sheikh Dr Isa Ali Ibrahim Pantami.
Legit Hausa ta...
Muna Bukatar Gyara Najeriya Don Gujewa Afkawa Zuwa Bala’i – Atiku Abubakar
Muna Bukatar Gyara Najeriya Don Gujewa Afkawa Zuwa Bala'i - Atiku Abubakar
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi korafi a kan hauhawan ta'addanci a kasar.
Atiku ya bayyana cewa mafita guda da zai kai kasar ga ci gaba shine...
Unche Secondus ya Dira Gidan Olusegun Obasanjo Dake Jahar Ogun
Unche Secondus ya Dira Gidan Olusegun Obasanjo Dake Jahar Ogun
Yanzu haka shugaban jam’iyyar PDP, Prince Uche Secondus yana Abeukuta, jahar Ogun, gidan tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo.
Secondus ya isa katafaren gidan Obasanjon kuma ya nufi Olusegun Obasanjo Presidential Library...
Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa
Shugaba Buhari da Mataimakinsa na Ganawa da Shugabannin Tsaro a Fadar Shugaban Kasa
Shugaban kasa Muhammadu Buhari da mataimakinsa, Yemi Osibanjo suna cikin ganawa da shugabannin tsaro.
Suna ganawar ne a yau Alhamis, 19 ga watan Agusta a fadar Shugaban kasa...
Matsalar Tsaro: Ba’a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan –...
Matsalar Tsaro: Ba'a yiwa Najeriya Adalci ba Idan Aka Haɗa ta da Afghanistan - Lai Muhammed
Ministan yada labarai, Alhaji Lai Muhammed, ya tafi kasar Amurka domin ganawa da manyan kafafen watsa labarai na aduniya.
Ministan yace sam ba'a yiwa Najeriya...
Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari’a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho
Kotun Oyo ta ci Tarar Ministan Shari'a N50,000 Kan Batun Hana DSS Kame Igboho
Babbar kotu mai zama a Ibadan ta ci tarar ministan shari'a Abubakar Malami tarar N50,000.
An bukaci Malami ya biya kudin ne ga lauyoyin Sunday Igboho bisa...
Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata –...
Yadda Nake Lallaba Rayuwata da Ciwon Suga a Shekaru 35 da Suka Gabata - Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda ciwon suga ya wahala shi.
A cewwarsa, ya dauke shi shekaru 35 yana fama da ciwon...






















