Home SIYASA Page 114

SIYASA

Ba Siyasa ce a Gabana ba – Muhammadu Sanusi II

0
Ba Siyasa ce a Gabana ba - Muhammadu Sanusi II   Tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya magantu kan yunkurin tsayawa takarar shugaban kasa. Ya ce, ba siyasa ne a gabansa ba, don haka ya ma koma makaranta zai yi PhD...

‘Dan Majalisa Mai Wakilatar Akure ta Arewa da Kudu, Omolafe Adedayo ya Mutu

0
'Dan Majalisa Mai Wakilatar Akure ta Arewa da Kudu, Omolafe Adedayo ya Mutu   Dan majalisa daga jahar Ondo ya riga mu gidan gaskiya bayan karamar jinya da yayi a asibiti. Hon Omolafe Adedayo Isaac ta kasance dan majalisa mai wakilatar Akure...

Shugaba Buhari ya Saka Hannu kan Kudirin Dokar Masana’antar Man Fetur

0
Shugaba Buhari ya Saka Hannu kan Kudirin Dokar Masana'antar Man Fetur   Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannu kan kudirin dokar masana'antar ma fetur. Shugaban ya rattaba hannun ne yayin da yake aiki daga gida saboda zaman killace bayan dawowa daga...

Gwamna Masari ya Bayyana Cewa An Samu Raguwar ‘Yan Bindiga Sosai a Jahar Katsina

0
Gwamna Masari ya Bayyana Cewa An Samu Raguwar 'Yan Bindiga Sosai a Jahar Katsina   Gwamnan Katsina, Aminu Bello Masari, yace an samu raguwar ayyukan yan bindiga sosai a jahar. Masari ya faɗi haka ne yayin da yake amsa tambayoyin wakilan hukumar...

Nan Gaba Kaɗan Rotimi Amaechi Zai Koma PDP – Desmond Akawor

0
Nan Gaba Kaɗan Rotimi Amaechi Zai Koma PDP - Desmond Akawor   Shugaban PDP reshen jahar Ribas ya bayyana cewa nan gaba kaɗan Rotimi Amaechi zai koma PDP. Shugaban yace Amaechi ya koma APC ne domin kayar da shugaban kasa a wancan...

Kashe Matafiya: Hukumar ‘Yan Sanda ba ta Son a Kama Sunan Kowa – Kwamishinan...

0
Kashe Matafiya: Hukumar 'Yan Sanda ba ta Son a Kama Sunan Kowa - Kwamishinan 'Yan Sandan Jahar Plateau   Kwamishinan 'yan sandan jahar Filato ya magantu kan wadanda suka hallaka musulmai a Jos. Ya ce ba wannan ne karon farko ba, amma...

IBB ne ya sa Goodluck Jonathan ya Dare Kan Kujerar Shugaban Kasa a 2010...

0
IBB ne ya sa Goodluck Jonathan ya Dare Kan Kujerar Shugaban Kasa a 2010 - Femi Otedola   Femi Otedola ya bada labarin yadda ya yi da Ibrahim Badamasi Babangida a 2010. Attajirin yace IBB ne ya sa Goodluck Jonathan ya dare...

Firgicin Taliban: Shugaban Kasar Afghanistan ya Tsallaka Zuwa Tajiskistan

0
Firgicin Taliban: Shugaban Kasar Afghanistan ya Tsallaka Zuwa Tajiskistan   Shugaba Ashraf Ghani na kasar Afghanistan ya tsere daga kasar biyo bayan mamayar Taliban. Rahotanni daga kasar na bayyana cewa, a halin yanzu, Kabul na cikin firgici yayin da Taliban ke kara...

Tsohon Gwamnan Oyo, Rashidi Ladoja ya Gana da Gwamnonin Jam’iyyar APC 3 a Ibadan

0
Tsohon Gwamnan Oyo, Rashidi Ladoja ya Gana da Gwamnonin Jam'iyyar APC 3 a Ibadan   Gwamnonin APC uku dake kan Mulki sun dira gidan tsohon gwamnan Oyo, Rashidi Ladoja, ranar Lahadi. Rahotanni sun bayyana cewa ana tsammanin gwamnonin sun gana da shi...

APC ta Lashe Zaɓen Cike Gurbi na Mazaɓar Lere a Majalisar Wakilan Tarayya

0
APC ta Lashe Zaɓen Cike Gurbi na Mazaɓar Lere a Majalisar Wakilan Tarayya   INEC ta bayyana sakamakon cike gurbi na mazaɓar Lere a majalisar wakilan tarayya. Wannan ya biyo bayan rasuwar tsohon ɗan majalisar, wanda ya rasa rayuwarsa a watan Afrilun...

Labarai

Latest News
Shugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21Kano: Matar da ta Haifi 'ya'ya 5 ta RasuKotu ta Bayar da Umarnin Kamo Shugaban PDP, TurakiAn Ceto Jami'in Gwamnatin Jihar Kano Daga Hannun 'Yan Ta'addaUkraine ta kai wa Rasha HariMun kai wa Jirgin Yaƙin Amurka Hari - Rundunar Sojin IranGwamnatin Iraq ta Gayyaci Manyan Jami’an Diflomasiyyar Iran da AmurkaSabbin Wuraren da za mu kai wa hari a Iran da Lebanon - Isra'ilaIran ta kai Sabbin Hare-Hare da Makamai Masu Linzami kan Isra'ila