Home SIYASA Page 14

SIYASA

Jami’an NSCDC sun Kama Mutane 10 Bisa Zargin Fasa Bututun Man Fetur

0
Jami'an NSCDC sun Kama Mutane 10 Bisa Zargin Fasa Bututun Man Fetur   Hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC, reshen jihar Ribas, ta ce ta kama mutum 10 bisa zargin fasa bututun man fetur, da satar ɗanyen mai da kuma safarar...

Ƴan Bindiga Sun Kashe Limaman Mujami’u 23 a Kaduna – CAN

0
Ƴan Bindiga Sun Kashe Limaman Mujami’u 23 a Kaduna - CAN Ƙungiyar Kiristoci a Najeriya wato CAN, ta fitar da wata sanarwa da ke cewa hare-haren ‘yan bindiga sun yi sanadiyyar kashe limaman mujami’u 23 a jihar Kaduna. Hakazalika, a cikin...

Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban KASCO Bisa Zargin Shi da Sayar da Hatsin...

0
Gwamnan Kano ya dakatar da Shugaban KASCO Bisa Zargin Shi da Sayar da Hatsin Gwamnati Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayar da umarnin dakatar da shugaban kamfanin samar da kayan aikin gona na jihar (KASCO), bisa zargin shi...

Kotu ta Soke Nasarar Dan Majalisar Jihar Enugu na Jam’iyyar LP

0
Kotu ta Soke Nasarar Dan Majalisar Jihar Enugu na Jam'iyyar LP   An soke nasarar zaben Honourable Bright Ngene na jam'iyyar Labour Party a jihar Enugu. Kotun sauraron kararrakin zaben majalisar dokokin jiha ta tsige Ngene a ranar Laraba, 13 ga watan...

ƙungiyoyin Magoya Bayan APC na ƙasa na kira ga Shugaba Tinubu da ya Maye...

0
ƙungiyoyin Magoya Bayan APC na ƙasa na kira ga Shugaba Tinubu da ya Maye Gurbin Ministan Kaduna da Kailani Muhammed   Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa sun hango wanda ya fi dacewa ya zama minista...

Gwamnoni 4 da Kotu ba za ta ƙwace Nasararsu ba – Fasto Elijah Ayodele

0
Gwamnoni 4 da Kotu ba za ta ƙwace Nasararsu ba - Fasto Elijah Ayodele   Fasto Elijah Ayodele na cocin INRI Evangelical Spiritual Church ya bayyana cewa wasu gwamnonin kotu ba za ta ƙwace nasararsu ba. Babban faston a wani rubutu da...

Gwamnan Cross Rivers ya Sanya Dokar Kulle a ƙauyuka Huɗu da ke Jihar

0
Gwamnan Cross Rivers ya Sanya Dokar Kulle a ƙauyuka Huɗu da ke Jihar   Gwamnan jihar Cross Rivers ya sanya dokar kulle a wasu ƙauyuka huɗu na ƙaramar hukumar Yaba ta jihar. Gwamna Bassey Otu ya sanya dokar kullen ne biyo bayan...

Kotu ta yi Watsi da ƙarar Gaya ta Bai wa Sumaila Nasara

0
Kotu ta yi Watsi da ƙarar Gaya ta Bai wa Sumaila Nasara Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen ƴan majalisun tarayya a jihar Kano, ta zartar da hukunci kan ƙarar zaɓen sanatan Kano ta Kudu. Kotun ta yi fatali da ƙarar da Kabiru...

Gwamna Akeredolu ya Kori Dukkan Hadiman Mataimakinsa

0
Gwamna Akeredolu ya Kori Dukkan Hadiman Mataimakinsa Alaka na kara tsami yayin da Gwamna Akeredolu ya kori dukkan hadiman mataimakinsa. Wannan na zuwa ne bayan gwamnan ya shafe watanni ya na jinya a kasar Germany. Kafin dawowarsa a wannan mako, an samu...

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi ya Fice Daga PDP Zuwa APC

0
Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kogi, Arc Yomi Awoniyi ya Fice Daga PDP Zuwa APC   Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan jihar Kogi, jam'iyyar APC ta yi babban kamu daga babbar jam'iyyar adawa PDP. Tsohon mataimakin gwamnan jihar, Arc Yomi Awoniyi, ya...

Labarai

Latest News
Ɓaraka tsakanin Buhari da Tinubu jita-jita ce kawai - Gwamna SuleRashin Tsaro: An Gudunar da Zanga-Zangar Lumana a Jihar FilatoKare Kai Daga 'Yan Bindiga: Martanin Gwamnan Jigawa ga TY DanjumaYadda Gobara ta yi ɓarna a KanoJihohin Najeriya da za su Fuskanci Ruwan Sama Hade da Tsawa a Kwanaki 3 - Nimet2027: Yadda Kawancen ‘Yan Adawa za ta kai ga ci - AtikuDalilin Ziyarar da Muka Kai wa Ganduje - Alhassan RurumStarlink: Tankiya ta Kaure Tsakanin Musk da Gwamnatin Afrika ta KuduHukuncin da Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Peru da MatarsaHukumar EFCC ta Fara Gudanar da Bincike Kan Dandalin CBEXGwamna Mutfwang ya Sanar da Haramta Kiwo da Daddare a Fadin Jihar FilatoAdadin Megawatt na Wutar Lantarki da Najeriya ta rage bai wa NijarMaganar Inganta Sinadarin Uranium Batu ne na Gaske - IranAn Sace Motar Ofishin Mai ba Shugaban ƙasa Shawara Kan Tsaro, Nuhu Ribadu a AbujaJigon APC ya Mutu a Hannun yan Bindiga