Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna
Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna
An saka jaki ne saboda daya daga cikin wanda zasu amfana da tallafin ya bukaci hakan.
An raba wasu kayayyaki da dama kamar babura da kwanukan rufi da bulon gini.
Jiga jigan ma'aikatar matasa sun...
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya – Ministar Kudi
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya - Ministar Kudi
Hauhawar farashin kayayyaki na daga cikin matsalolin da ke ci wa 'yan Najeriya tuwo a kwarya.
Ministar kudi, Zainab Ahmed, ta ce tsadar kudin dako da tafiye-tafiye ke haddasa matsalar hauhawar farashin...
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi
INEC, hukumar zabe ta kasa, ta ce ta daga zabukan maye gurbi 15 da ta yi niyyar gudanarwa a cikin watan Oktoba saboda dalilan tsaro.
Barista Festus Okoye, kwamishinan yada labarai a...
Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho
Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho
Gwamnatin Jahar Kwara zata dena biyan tsaffin gwamnoni da mataimakansu kudin fansho a jahar Kwara.
Wannan matakin ya yi kama da irin wadda gwamnatin Jahar Legas ta dauka a baya bayan nan.
Gwamnan Jahar...
Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar
Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rattaba hannu kan wasu dokoki hudu masu muhimmanci.
Dokokin sun shafi samar da sana'o'i, samar da ruwan sha a kauyuka, zakka, kaddamar da sabon tambarin jihar.
Gwamnan...
Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike
Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike
Shugaba Buhari ya amince da gina wasu manyan cibiyoyin nazari da bincike guda 12 a fadin Najeriya.
TETFUND ce za ta dauki nauyin gina sabbin cibiyoyin a cewar Mallam...
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu
Shahrarren tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings, ya mutu bayan kamuwa da cutar COVID-19.
TheCable ta tattaro cewa tsohon shugaban kasan ya mutu ne a asibitin Korle-Bu dake Accra, babbar birnin kasar, da...
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin mutane 132 a matsayin mataimaka na musamman, hadimai, da shugabanni a wasu hukumomi.
Malam Isa Gusau, kakakin gwamna Zulum, ne ya sanar da hakan...
Amurka na Korarin Kawo Karshen ‘Yan Ta’addan Najeriya
Amurka na Korarin Kawo Karshen 'Yan Ta'addan Najeriya
Kasar Amurka ta ce za ta taimakawa Najeriya da sauran kasashen yammacin Afrika domin yakar 'yan ta'adda.
Mike Pompeo, sakataren gwamnatin kasar Amurka, ne ya fadi hakan a ranar Laraba.
A kwanakin baya ne...
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi
Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu ya yaba wa gwamnan jihar legas, Sanwo-Olu a kan kasafinsa na 2021.
Dama gwamna Sanwo-Olu ya bukaci a dakile biyan tsofaffin gwamnoni da...






















