Home SIYASA Page 183

SIYASA

Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna

0
Kano: Hadimin Gwamnan ya Rabawa Matasa Jakuna   An saka jaki ne saboda daya daga cikin wanda zasu amfana da tallafin ya bukaci hakan. An raba wasu kayayyaki da dama kamar babura da kwanukan rufi da bulon gini. Jiga jigan ma'aikatar matasa sun...

Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya – Ministar Kudi

0
Dalilin Tsadar Farashin Kayayyaki a Najeriya - Ministar Kudi   Hauhawar farashin kayayyaki na daga cikin matsalolin da ke ci wa 'yan Najeriya tuwo a kwarya. Ministar kudi, Zainab Ahmed, ta ce tsadar kudin dako da tafiye-tafiye ke haddasa matsalar hauhawar farashin...

INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi

0
INEC: Ta Yanke Shawara Aka Ranar Zaben Maye Gurbi INEC, hukumar zabe ta kasa, ta ce ta daga zabukan maye gurbi 15 da ta yi niyyar gudanarwa a cikin watan Oktoba saboda dalilan tsaro. Barista Festus Okoye, kwamishinan yada labarai a...

Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho

0
Gwamnatin Kwara Zata Soke Biyan Tsofafin Shuwagabanni Fansho Gwamnatin Jahar Kwara zata dena biyan tsaffin gwamnoni da mataimakansu kudin fansho a jahar Kwara. Wannan matakin ya yi kama da irin wadda gwamnatin Jahar Legas ta dauka a baya bayan nan. Gwamnan Jahar...

Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar

0
Gwamnan Zamfara ya Saka Mahimman Dokoki a Jahar Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya rattaba hannu kan wasu dokoki hudu masu muhimmanci. Dokokin sun shafi samar da sana'o'i, samar da ruwan sha a kauyuka, zakka, kaddamar da sabon tambarin jihar. Gwamnan...

Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike

0
Shugaban Kasar Najeriya ya Amince da Gina Manyan Cibiyoyin Nazari da Bincike Shugaba Buhari ya amince da gina wasu manyan cibiyoyin nazari da bincike guda 12 a fadin Najeriya. TETFUND ce za ta dauki nauyin gina sabbin cibiyoyin a cewar Mallam...

Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu

0
Tsohon Shugaban Kasan Ghana, Jerry Rawlings ya Mutu   Shahrarren tsohon shugaban kasar Ghana, Jerry Rawlings, ya mutu bayan kamuwa da cutar COVID-19. TheCable ta tattaro cewa tsohon shugaban kasan ya mutu ne a asibitin Korle-Bu dake Accra, babbar birnin kasar, da...

Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai

0
Gwamnatin Borno ta Bawa Wasu Mukamai Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin mutane 132 a matsayin mataimaka na musamman, hadimai, da shugabanni a wasu hukumomi. Malam Isa Gusau, kakakin gwamna Zulum, ne ya sanar da hakan...

Amurka na Korarin Kawo Karshen ‘Yan Ta’addan Najeriya

0
Amurka na Korarin Kawo Karshen 'Yan Ta'addan Najeriya Kasar Amurka ta ce za ta taimakawa Najeriya da sauran kasashen yammacin Afrika domin yakar 'yan ta'adda. Mike Pompeo, sakataren gwamnatin kasar Amurka, ne ya fadi hakan a ranar Laraba. A kwanakin baya ne...

Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi

0
Tinubu ya Maida Martani Akan Dakatar da Fansho da Sanwo-Olu ya yi Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu ya yaba wa gwamnan jihar legas, Sanwo-Olu a kan kasafinsa na 2021. Dama gwamna Sanwo-Olu ya bukaci a dakile biyan tsofaffin gwamnoni da...

Labarai

Latest News
Hare-Haren Isra'ila kan Hezbollah: Adadin Mutanen da Aka Kashe a LebanonBahrain ta Fuskanci Mafi Munin Hare-HareQatar ta Magantu Kan Yaƙin Amurka da IranFaɗa ya kaure Tsakanin Sojojin Sudan da RSF a kan Iyakar HabashaAn Sauke Shugaban ƙaramar Hukumar Kumbotso Dake Jihar KanoTuhume-Tuhumen da ake yi wa El-RufaiAmurka/Iran: A Shirye Muke mu Karɓi Baƙuncin Tattaunawar Kawo ƙarshen Yaƙin - PakistanGobara: Gwamnatin Sokoto ta Gargaɗi Mata kan Amfani da GasKotun ƙolin Brazil ta Mayar da ɗaurin da ake yi wa Tsohon Shugaban ƙasarBabu Hujja da ke Tabbatar da Cewa Iran na da Makami mai Linzami mai Dogon Zango da zai iya kai wa Turai - BirtaniyaMe Kwankwaso da Obi ke Shirin ƙullawa?Carabao: Me ya Janyo wa Arsenal Rashin Nasara?Trump ya ce ya ɗage kai wa Tashoshin Samar da Lantarkin Iran Hari da Kwana BiyarBabu Shaidar Cewa Iran na Harin Birtaniya - Keir StarmerHezbollah ta kai Hare-hare Fiye da 60 kan Isra’ila