Home SIYASA Page 186

SIYASA

ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata

0
ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata Har yanzu ana cigaba da samun sabbin rahotannin tafka ta'annati da mabarnata ke yi a sassan Nigeria. Mabarnata na cigaba da kai farmaki wurare daban-daban mallakar gwamnati da daidaikun mutane -...

Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka

0
Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka A Calabar, jihar Cross River, matasa sun lalata dukiyoyin gwamnati da dama da ke jihar Wannan al'amarin ya sa karamin ministan wutar lantarki, Goddy Agba, zubar da hawaye  Inda yayi kira ga...

Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe...

0
Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe Gidansa - Gwamnan Jahar     Gwamnan Jihar Adamawa ya bai wa waɗanda suka sace kayayyakin abinci a jihar wa'adin awa 12 da su mayar da abin...

Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC

0
Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC Bayan ganin wa'adin mulkin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na neman karewa, Buhari ya sabunta nadinsa. Kwatsam sai ga sanarwar sabunta nadin Farfesa Mahmood Yakubu a karo na biyu, inda zai kara yin wasu...

Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona

0
Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona Ministar Ma'aikatar Jinkai da Cigaban Al'umma da Kare Afkuwar Bala'i a Najeriya ta faɗa wa BBC cewa wawason da wasu suka yi a rumbunan kayan abinci a jihohin...

Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19

0
Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19 Gwamnatin jihar Kaduna ta fara bi gida gida domin gano kayayyakin tallafin COVID-19 da aka sace a fadin jihar Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya tabbatar da wannan atisayen a shafinsa...

Ganduje ya Gabatar da Wata Muhimmiyar Bukata a Gaban Rarara da Ali Nuhu

0
Ganduje ya Gabatar da Wata Muhimmiyar Bukata a Gaban Rarara da Ali Nuhu Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, ya tunkari masana'antar shirya fina-finai domin su taimaka masa wajen tabbatar da zaman lafiya a jiharsa. Ganduje ya nemi Rarara da Ali...

Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar 

0
Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar  Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya kakaba dokar ta baci ta tsawon 24 a dukkan kananan hukumomin jihar An saka dokar takaita zirga-zirga a fadin jihar Kaduna ne biyo...

Buhari: Ku fatattaki ‘Ya’Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida

0
Buhari: Ku fatattaki 'Ya'Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida Wajibi ne duk wata mata ko kuma iyaye su mayar da yaransu ko mazansu su mayar da duk wasu kayan alatu da suka san ba za su iya siya...

Wasu Jihohin Sun Fara Raba wa Talakawa Tallafin Korona

0
Wasu Jihohin Sun Fara Raba wa Talakawa Tallafin Korona Bayan bata-gari sun fara balle ma'adanar kayayyakin tallafin COVID-19 cikin kwanakin da suka gabata, suna kwashe kayan abinci Cikin gaggawa gwamnonin jihohi sun fara raba kayan tallafi ba tare da jiran umarnin...

Labarai

Latest News
DSS ta yi ƙarin Haske Kan Mamaye Ofishin SERAPAmbaliyar Ruwa ta Tilasta wa Dubban Mutane Barin Muhallansu a BornoDSS ta Sako Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Ƙasa, AjaeroBabu ɗan Bindigar da ya yi Awon Gaba da ni -Sheikh YaboKogin Nilu: An Fara Takun Saka Tsakanin Habasha da MasarAmbaliyar Ruwa ta yi Sanadiyar Kashe Mutane 341 a ChadiAkwai Yiyuwar Masu Kasuwancin Man Fetur a Najeriya su Fara Daukowa Daga Kasashen KetareHarin Bam ya Kashe Mutane 21 a SudanMatakan da Miyetti Allah ta Dauka Wajen Rage Rikicin Manoma da MakiyayaMutane 7 da Ake Hasashen za su Maye Gurbin NgelaleƳan bindiga Sun Kai Hari Asibiti a Jihar KadunaSojoji sun Cafke Mata Masu Haɗa Baki da ƴan Bindiga a KadunaKungiyar NCL ta yi Allah Wadai da Kama ShugabantaA Janye Karin Kudin Fetur: DSS ta Mamaye Ofishin SERAPYajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Sanya Ranar Sake Ganawa da ASUU