ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata
ENDSARS: Gwamnati ta Lissafa Muhimman Wuraren da Mabarnata Suka Lalata
Har yanzu ana cigaba da samun sabbin rahotannin tafka ta'annati da mabarnata ke yi a sassan Nigeria.
Mabarnata na cigaba da kai farmaki wurare daban-daban mallakar gwamnati da daidaikun mutane -...
Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka
Wani Daga Cikin Ministocin Buhari ya Fashe da Kuka
A Calabar, jihar Cross River, matasa sun lalata dukiyoyin gwamnati da dama da ke jihar
Wannan al'amarin ya sa karamin ministan wutar lantarki, Goddy Agba, zubar da hawaye Inda yayi kira ga...
Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe...
Adamawa: Duk Wanda Bai Dawo da Kayan da ya Sata ba za a Rushe Gidansa - Gwamnan Jahar
Gwamnan Jihar Adamawa ya bai wa waɗanda suka sace kayayyakin abinci a jihar wa'adin awa 12 da su mayar da abin...
Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC
Buhari ya Saka Sabon Shugaban INEC
Bayan ganin wa'adin mulkin shugaban hukumar zabe mai zaman kanta na neman karewa, Buhari ya sabunta nadinsa.
Kwatsam sai ga sanarwar sabunta nadin Farfesa Mahmood Yakubu a karo na biyu, inda zai kara yin wasu...
Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona
Sadiya Umar Farouq: Gaskiyata ta Fito Kan Rabon Abinci na Tallafin Korona
Ministar Ma'aikatar Jinkai da Cigaban Al'umma da Kare Afkuwar Bala'i a Najeriya ta faɗa wa BBC cewa wawason da wasu suka yi a rumbunan kayan abinci a jihohin...
Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19
Gwamnatin Kaduna ta Fara bi Gida Gida Neman Kayan COVID-19
Gwamnatin jihar Kaduna ta fara bi gida gida domin gano kayayyakin tallafin COVID-19 da aka sace a fadin jihar
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya tabbatar da wannan atisayen a shafinsa...
Ganduje ya Gabatar da Wata Muhimmiyar Bukata a Gaban Rarara da Ali Nuhu
Ganduje ya Gabatar da Wata Muhimmiyar Bukata a Gaban Rarara da Ali Nuhu
Gwamna Abdullahi Ganduje na jihar Kano, ya tunkari masana'antar shirya fina-finai domin su taimaka masa wajen tabbatar da zaman lafiya a jiharsa.
Ganduje ya nemi Rarara da Ali...
Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar
Kaduna: Gwamnatin ta Sassauta Dokar ta Baci a Wasu Kananan Hukumomin Jahar
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya kakaba dokar ta baci ta tsawon 24 a dukkan kananan hukumomin jihar
An saka dokar takaita zirga-zirga a fadin jihar Kaduna ne biyo...
Buhari: Ku fatattaki ‘Ya’Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida
Buhari: Ku fatattaki 'Ya'Yanku da Kayan Sata Idan Sun Kawo Gida
Wajibi ne duk wata mata ko kuma iyaye su mayar da yaransu ko mazansu su mayar da duk wasu kayan alatu da suka san ba za su iya siya...
Wasu Jihohin Sun Fara Raba wa Talakawa Tallafin Korona
Wasu Jihohin Sun Fara Raba wa Talakawa Tallafin Korona
Bayan bata-gari sun fara balle ma'adanar kayayyakin tallafin COVID-19 cikin kwanakin da suka gabata, suna kwashe kayan abinci
Cikin gaggawa gwamnonin jihohi sun fara raba kayan tallafi ba tare da jiran umarnin...