‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Dan Ta’adda a Sumamen da Suka Kai Sansanin ‘Yan Bindiga
'Yan Sanda Sun Kashe 'Dan Ta'adda a Sumamen da Suka Kai Sansanin 'Yan Bindiga
Dakarun yan sanda sun kai samame sansanin yan bindiga a kauyen Anguwan Mai Zuma, ƙaramar hukumar Ɗanja a Katsina.
Rundunar yan sanda ta ce yayin samamen, Jami'ai...
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa
Gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutum 10 a wata mummunar Ambaliya da ta tashi mutanen kauyuka da dama.
Shugaban hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ya ce sama da...
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana’ar POP
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana'ar POP
Wata kyakkyawar mace ‘yar Najeriya mai suna Okeke Stephanie ta ba da mamaki yayin da ta bayyana sana'ar da ta ke yi.
Stephanie dai ta kama sana'ar POP ne, lamarin da wasu ke ganin ba...
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa ta bayyana yadda wani iflia'i ya fado wa wasu mazauna jihar Legas.
Mutum biyu sun mutu yayin da uku suka raunata lokacin da...
Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird...
Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird da FM
Hukumar da ke sanya ido a kan kafafen watsa labaran Najeriya, National Broadcasting Commission (NBC) ta kwace lasisin wasu kafafen watsa labarai saboda gaza...
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai
Wata guguwa mai karfin gaske da ta afka wasu yankunan Turai, ta yi sanadin mutuwar mutum 12 ciki har da yara uku.
Yawancin wadanda suka mutun sun fado ne...
IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje
IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje
Kungiyar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta duniya IATA, ta yi gargadin cewa gazawar Najeriya na biyan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje dala miliyan 464, zai...
Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas
Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta ce wasu matasa hudu sun nutse a ruwa a yayin da suke murnar cin jarrabawar kammala sakandire.
Lamarin ya afku ne a...
ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar...
ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar Ondo
Ondo - Wani da ake kyautata zaton ɗan daban siyasa ne ya harbi aƙalla mutum huɗu da bindiga a garin Idanre, hedkwatar karamar hukumar Idanre,...
Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don...
Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don Biyan Wutar Lantarkin Gidan Gonarsa
Kwamitin Mai Shari'a Ayo Salami ya bankado yadda Ibrahim Magu, dakataccen shugaban EFCC ya handama daga cikin N431 miliyan ya biya...