Home Taska Page 99

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

An Kama Matsafan da Suke Kokarin Kashe Basarake a Ogun

0
An Kama Matsafan da Suke Kokarin Kashe Basarake a Ogun   Jami'an 'yan sanda a Jihar Ogun da ke Najeriya sun damke wasu mutum shida yayin da suke kokarin kashe wani basarake. Wata sanarwa da rundunar 'yan sandan ta fitar na cewa...

Yadda Tsohon Shugaban Soja Ya Saci N4bn— ICPC

0
Yadda Tsohon Shugaban Soja Ya Saci N4bn— ICPC   Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta, Farfesa Bolaji Owasanoye, ya bayyana cewa wani tsohon hafsan soji ya saci zunzurutun kudi har N4bn daga cikin kasafin kudin...

Dakarun Najeriya Sun Abkawa Boderi da ‘Yan Bindiga Musti a Kaduna

0
Dakarun Najeriya Sun Abkawa Boderi da ‘Yan Bindiga Musti a Kaduna Shahararren dan bindiga Boderi Isiya ya tsallake rijiya da baya, yayin da sojojin Najeriya suka bindige babban kwamandan sa na biyu da wasu mayaka da dama. Jami’an tsaro sun sanar...

Sheikh Gumi ya Caccaki DSS Kan Abin da  Sukai wa Tukur Mamu

0
Sheikh Gumi ya Caccaki DSS Kan Abin da  Sukai wa Tukur Mamu Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya caccaki hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jiya a kan abin da ya kira zaluncin da aka yiwa abokinsa Malam...

Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Maka ASUU a Kotu

0
Yajin Aiki: Gwamnatin Tarayya ta Maka ASUU a Kotu Rikicin da ya barke tsakanin gwamnatin tarayya da kungiyar malaman jami’o’i (ASUU) da ta rufe jami’o’i da yawa sama da watanni bakwai zai koma kotun masana’antu a ranar Litinin mai zuwa. Kungiyar...

Dalilin da Yasa na Koma Jami’ar da na Kammala Digiri Nace a Bani Kudina...

0
Dalilin da Yasa na Koma Jami'ar da na Kammala Digiri Nace a Bani Kudina - Matashi   Sabon bidiyon matashin da ya koma jami'ar da ya kammala digiri yace a bashi kudinsa ya bayyana. A faifain bidiyon, matashin ya bayyana irin keburan...

Tukur Mamu ya Magantu Bayan an Kama Shi a Masar

0
Tukur Mamu ya Magantu Bayan an Kama Shi a Masar Matawallafin jarida, Tukur Mamu ya magantu da jaridar Najeriya bayan da aka kama shi a kasar Masar. Ya ce ba a kama shi da kayan aikata laifi ba, don haka bai...

Matar da ta yi Kokawa da Damisa Domin Ceto ‘Danta da Indiya

0
Matar da ta yi Kokawa da Damisa Domin Ceto 'Danta da Indiya   Indiya - Wata mahaifiya ta yi kokawa da damisa da hannunta domin ceto danta mai rarafe daga bakin damisa, kamar yadda jami'ai suka sanar ranar Laraba, rahoton Channels...

Mata 4 Sun Rasa Rayukansu Bayan Kifewar Kwale-Kwale a Jigawa

0
Mata 4 Sun Rasa Rayukansu Bayan Kifewar Kwale-Kwale a Jigawa   Rundunar 'yan sandan Jihar Jigawa ta tabbatar da mutuwar wata yarinya 'yar wata bakwai da wasu mata hudu bayan da kwale-kwalen su ta kife a karamar hukumar Guri. Mai magana da...

‘Yan Fashi da Makami Sun Kaiwa Bankuna 3 Farmaki a Jihar Kogi

0
'Yan Fashi da Makami Sun Kaiwa Bankuna 3 Farmaki a Jihar Kogi Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi a ranar Laraba ta tabbatar da cewa wasu ‘yan fashi da makami sun kai farmaki a wasu bankunan jihar a ranar Talata. Edward Egbuka,...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno