Home Taska Page 98

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Sanda Jihar Katsina Sun Ragargaji ‘Yan Ta’adda da Dama

0
'Yan Sanda Jihar Katsina Sun Ragargaji 'Yan Ta'adda da Dama   Jami'an 'yan sandan jihar Katsina sun ragargaji 'yan ta'adda kusan 30 a karamar hukumar Sabuwa ta jihar. Kamar yadda SP Gambo Isah ya sanar, 'yan ta'addan sun bayyana a babura inda...

Hatsarin Mota ya Rutsa da Shugaban Ukraine

0
Hatsarin Mota ya Rutsa da Shugaban Ukraine   Wani Hatsarin mota ya rutsa da shugaban kasar Ukraine Volodymyr Zelensky a Kyiv babban birnin kasar. A wata sanarwar da mai magana da yawun shugaban ya fitar ya ce wata motar fasinja ce ta...

Bayan Cire Tallafi: Man fetur ya Tashi a Kasar Kenya

0
Bayan Cire Tallafi: Man fetur ya Tashi a Kasar Kenya   Farashin man fetur ya kai matsayin da bai taba kai wa ba a kasar Kenya bayan da kasar ta fara aiwatar da matakin cire masa tallafi. A ranar Laraba hukumar kula...

ICPC ta Gano Ayyukan Mazabu da Aka Karkatar a Fadin Najeriya da Kudinsu ya...

0
ICPC ta Gano Ayyukan Mazabu da Aka Karkatar a Fadin Najeriya da Kudinsu ya Kai N2.8bn   Hukumar da ke yaki da cin hanci da almundahanar kudade ta ICPC a Najeriya ta ce ta gano ayyukan mazabu da aka karkatar a...

Ambaliyar Ruwa: An ‘Dage Bude Makarantu a Sudan

0
Ambaliyar Ruwa: An 'Dage Bude Makarantu a Sudan   Gwamnatin Sudan ta sanar da dage bude makarantu a fadin kasar, saboda ambaliya da ta daidaita yankuna da dama a kasar. Da ma a wannan watan ya kamata a fara sabon zangon karatu...

Samar da Danyen Mai: Angola da Libya Sun Shiga Gaban Najeriya – OPEC

0
Samar da Danyen Mai: Angola da Libya Sun Shiga Gaban Najeriya – OPEC   Adadin danyen man fetur da Najeriya ke samarwa ya yi kasa zuwa ganga 972,000 a duk rana a cikin watan Agusta, wanda hakan yasa kasashen Angola da...

Mamu ya yi Amfani da Fagen Aikin sa Wajen Taimaka wa ƙungiyoyin Ta’addanci na...

0
Mamu ya yi Amfani da Fagen Aikin sa Wajen Taimaka wa ƙungiyoyin Ta’addanci na Gida da Waje - SSS Hukumar tsaro ta farin kaya, SSS, ta yi zargin cewa binciken farko da ta gudanar ya gano laifuffukan da suka shafi...

Mutane 26,000 ne Suka Sami Damar Ganin Gawar Sarauniya Elizabeth a Edinburgh

0
Mutane 26,000 ne Suka Sami Damar Ganin Gawar Sarauniya Elizabeth a Edinburgh A birnin Edinburgh kuwa, gwamnatin kasar Scotland ta wallafa wani sakon Tiwita da ke cewa layukan mutanen da ke son ganin gawar Sarauniya a cocin St Giles sun...

Tukunyar Gas ta yi Sanadiyyar Raunata Mutane da Dama, Shaguna da Gidaje Sun ƙone...

0
Tukunyar Gas ta yi Sanadiyyar Raunata Mutane da Dama, Shaguna da Gidaje Sun ƙone a Jigawa   Mutane da dama sun ji raunuka, shaguna da gidaje sun ƙone yayin da wata Tukunyar Gas ta fashe a jihar Jigawa. Kakakin hukumar NSCDC reshen...

Sojojin Najeriya Sun Ceto Mutane 6 da Kai Garkuwa da su

0
Sojojin Najeriya Sun Ceto Mutane 6 da Kai Garkuwa da su   Rundunar sojin Najeriya ta ceto wasu mutum shida da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a Kangon Kadi dake Chikun. Wannan na zuwa ne kasa da sa'o'i 48 bayan...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno