2023: Jam’iyyar Accord ta Zabi Bello Maru a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa
2023: Jam'iyyar Accord ta Zabi Bello Maru a Matsayin Mataimakin Shugaban Kasa
Jam'iyyar Accord Party ta zabi tsohon SSG na jihar Zamfara, Bello Bala Maru matsayin mataimakin shugaban kasa.
Muhammadu Nalado, shugaban jam'iyyar Accord na kasa ne ya sanar da hakan...
‘Yan Bindiga Sun Harbe Babban Jami’in ‘Yan Sanda
'Yan Bindiga Sun Harbe Babban Jami'in 'Yan Sanda
Wasu miyagun yan bindiga sun tare Jami'in ɗan sanda da ya kai matsayin Insufekta sun harbe shi har lahira a jihar Legas.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da faruwar lamarin ta bakin mai...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya a Hanyar Katsina Zuwa Jibia
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya a Hanyar Katsina Zuwa Jibia
Wasu 'yan bindiga a jihar Katsina da ke arewacin Najeriya,sun sace matafiyan da ba a san adadinsu ba a kan hanyar Katsina zuwa Jibia.
Wasu mazauna wurin da lamarin...
Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa’yan Fulani Al-ƙur’ani
Gidauniyar Malam Inuwa ta Ɗauki Nauyin Koyar da Ƴa'yan Fulani Al-ƙur'ani
A ƙoƙarinta na ba da gudunmawa wajen magance matsalar tsaro, gami da fatanta na kyautata rayuwar al'umma, gidauniyar Malam Inuwa, ta ɗauki nauyin koyar da yara Fulani da iyayensu...
Sabuwar Hanyan Damfara da Miyagun Mutane Suka Bullo da Shi Don Damfarar Mutane Kudinsu
Sabuwar Hanyan Damfara da Miyagun Mutane Suka Bullo da Shi Don Damfarar Mutane Kudinsu
Wani dan Najeriya ya gargadi mutane a kan sabuwar dabarar da yan damfara suka billo da shi na yiwa mutane fashin kudinsu a kan idonsu.
A yanzu...
Fitaccen Mawaki,Eedris Abdulkarim ya Mika Godiya ga Matarsa Kan Bashi Kyautar Kodarta
Fitaccen Mawaki,Eedris Abdulkarim ya Mika Godiya ga Matarsa Kan Bashi Kyautar Kodarta
Sanannen mawakin gambara, Eedris Abdulkarim, ya mika godiyarsa ga Ubangiji kan nasarar da aka samu wurin aikin dashen kodar da aka yi masa.
Bai tsaya a nan ba, ya...
Sojojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 6 a Samamen da Suka Kai Kasuwar ‘Yan...
Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Ta'adda 6 a Samamen da Suka Kai Kasuwar 'Yan Boko Haram
Sojojin Najeriya na runduna ta 21 sun ragargaji wata haramtacciyar kasuwar ƴan ta'addan Boko Haram da ke Bama a jihar Borno.
Masani kuma mai sharhi...
‘Yan Sanda Sun Kashe ‘Dan Ta’adda a Sumamen da Suka Kai Sansanin ‘Yan Bindiga
'Yan Sanda Sun Kashe 'Dan Ta'adda a Sumamen da Suka Kai Sansanin 'Yan Bindiga
Dakarun yan sanda sun kai samame sansanin yan bindiga a kauyen Anguwan Mai Zuma, ƙaramar hukumar Ɗanja a Katsina.
Rundunar yan sanda ta ce yayin samamen, Jami'ai...
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa
Gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutum 10 a wata mummunar Ambaliya da ta tashi mutanen kauyuka da dama.
Shugaban hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ya ce sama da...
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana’ar POP
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana'ar POP
Wata kyakkyawar mace ‘yar Najeriya mai suna Okeke Stephanie ta ba da mamaki yayin da ta bayyana sana'ar da ta ke yi.
Stephanie dai ta kama sana'ar POP ne, lamarin da wasu ke ganin ba...













