Karin Bayani Kan Hana Mika Abba Kyari Amurka
Karin Bayani Kan Hana Mika Abba Kyari Amurka
Gwamnatin Muhammadu Buhari ta nemi kotu ta bada dama a sallama Abba Kyari domin ayi shari’a da shi a kotun.
Amurka Alkalin kotun tarayya bai bada izinin hakan ba, yace babu yadda za...
Mika Kyari ga Amurka: Kotu ta yi Watsi da Buƙatar Gwamnatin Najeriya
Mika Kyari ga Amurka: Kotu ta yi Watsi da Buƙatar Gwamnatin Najeriya
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, babban birnin Najeriya ta yi watsi da ƙarar da gwamnatin ƙasar ta shigar ta shigar ta neman a tasa ƙeyar Abba Kyari,...
Hauhawan Farashin Kayayyaki da Annobar Corona sun yi Tasiri Wajen Sake Durkushewar Tattalin Arzikin...
Hauhawan Farashi Kayayyaki da Annobar Corona sun yi Tasiri Wajen Sake Durkushewar Tattalin Arzikin Najeriya - NBS
Tattalin arzikin Najeriya na tafiyar hawainiya sakamakon hauhawan farashin kayayyaki da ke tasiri wajen ma'aunin tattalin arzikin GDP da kashi 3.54 cikin 100...
Yara 22,500 ne Suka Mutu a Legas Sakamakon Shaƙar Gurbatacciyar Iska – LASEPA
Yara 22,500 ne Suka Mutu a Legas Sakamakon Shaƙar Gurbatacciyar Iska - LASEPA
Hukumar kula da muhalli ta Legas, LASEPA, ta ce yara aƙalla 22,500 ne suka mutu sakamakon shaƙar gurbatacciyar iska a 2021.
A wata sanarwa da ta fitar hukumar...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 1,033 Sun Rasa Rayukansu a Pakisan
Ambaliyar Ruwa: Mutane 1,033 Sun Rasa Rayukansu a Pakisan
Adadin wadanda suka rasu sakamakon ambaliyar ruwa a Pakistan na ci gaba karuwa inda aka tabbatar da mutuwar mutum 1,033.
Hukumar agaji ta kasar ta ce karin mutum 119 ne suka rasu...
Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage
Gidauniyar Malam Inuwa Da Kokarinta Na Ilmantar Da Mutanen Karkara Da Rugage
Najeriya, kasa ce da Allah ya horewa dimbin arziki ta kowanne fanni.Idan aka duba arewacin kasar, Allah ya albarkace shi da arzikin noma a lokacin damuna da rani,...
Bayan Shan Barasa Mai Guba: Mutane da Dama Sun Makance
Bayan Shan Barasa Mai Guba: Mutane da Dama Sun Makance
Wani likita ya shaida wa jaridar Daily Monitor ta Uganda cewa, barasanar nan mai guba da ta yi sanadin mutuwar mutum 14 a arewa maso yammacin Uganda, ta makantar da...
Dakarun Fadar Shugaban Kasa Sun Damke Manyan ‘Yan Ta’adda 8
Dakarun Fadar Shugaban Kasa Sun Damke Manyan 'Yan Ta'adda 8
Hedkwatar Tsaro ta Najeriya tace dakarun sojoji sun damke manyan 'yan ta'adda 8 a babban birnin tarayya na Abuja.
Gagarumin aikin kamar yadda shugaban rundunar ya bayyana, dogaran fadar shugaban kasa...
NBA za ta Hukunta Lauyoyin da Suka Sace Wayoyin Salula a Wurin Taronta a...
NBA za ta Hukunta Lauyoyin da Suka Sace Wayoyin Salula a Wurin Taronta a Legas
Kungiyar lauyoyi ta kasa, NBA, ta ce za ta hukunta wasu lauyoyi da suka sace wayoyin salula da barnata kaya a wurin taronta a Legas.
A...
Ma’aikatan Hukumar ‘Yan Sanda Sun Tafi Yajin Aiki
Ma'aikatan Hukumar 'Yan Sanda Sun Tafi Yajin Aiki
Ma'aikatan Hukumar Jin Dadin Yan Sanda Watau Police Service Commission Sun Tafi Yajin Aiki.
Suna zargin Sifeton yan sanda IGP da yiwa dokokin hukumar katsalandan tare da watsi da hukuncin kotun daukaka kara.
Hukumar...












