Home Taska Page 105

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa

0
Ambaliyar Ruwa ta Kashe Mutane 10 a Jihar Adamawa   Gwamnatin jihar Adamawa ta tabbatar da mutuwar mutum 10 a wata mummunar Ambaliya da ta tashi mutanen kauyuka da dama. Shugaban hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ya ce sama da...

Yadda Matashiya ta Rungumi Sana’ar POP

0
Yadda Matashiya ta Rungumi Sana'ar POP   Wata kyakkyawar mace ‘yar Najeriya mai suna Okeke Stephanie ta ba da mamaki yayin da ta bayyana sana'ar da ta ke yi. Stephanie dai ta kama sana'ar POP ne, lamarin da wasu ke ganin ba...

Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas

0
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas   Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa ta bayyana yadda wani iflia'i ya fado wa wasu mazauna jihar Legas. Mutum biyu sun mutu yayin da uku suka raunata lokacin da...

Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird...

0
Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird da FM   Hukumar da ke sanya ido a kan kafafen watsa labaran Najeriya, National Broadcasting Commission (NBC) ta kwace lasisin wasu kafafen watsa labarai saboda gaza...

Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai

0
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai   Wata guguwa mai karfin gaske da ta afka wasu yankunan Turai, ta yi sanadin mutuwar mutum 12 ciki har da yara uku. Yawancin wadanda suka mutun sun fado ne...

IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje

0
IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje   Kungiyar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta duniya IATA, ta yi gargadin cewa gazawar Najeriya na biyan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje dala miliyan 464, zai...

Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas

0
Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas   Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta ce wasu matasa hudu sun nutse a ruwa a yayin da suke murnar cin jarrabawar kammala sakandire. Lamarin ya afku ne a...

ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar...

0
ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar Ondo   Ondo - Wani da ake kyautata zaton ɗan daban siyasa ne ya harbi aƙalla mutum huɗu da bindiga a garin Idanre, hedkwatar karamar hukumar Idanre,...

Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don...

0
Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don Biyan Wutar Lantarkin Gidan Gonarsa   Kwamitin Mai Shari'a Ayo Salami ya bankado yadda Ibrahim Magu, dakataccen shugaban EFCC ya handama daga cikin N431 miliyan ya biya...

Shugaban Karamar Hukuma a Jihar Anambra ya Shiga Hannu Kan Mutuwar Matarsa

0
Shugaban Karamar Hukuma a Jihar Anambra ya Shiga Hannu Kan Mutuwar Matarsa   Mbazulike Iloka, shugaban karamar hukumar Nnewi ta Arewa a Jihar Anambra yanzu yana hannun yan sanda. Yan sanda sun kama Iloka ne a ranar Laraba 17 ga watan Agusta,...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta