Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Tankin Ruwa ya yi Sanadiyyar Kashe Mutane 2 a Jihar Legas
Hukumar ba da agajin gaggawa ta kasa ta bayyana yadda wani iflia'i ya fado wa wasu mazauna jihar Legas.
Mutum biyu sun mutu yayin da uku suka raunata lokacin da...
Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird...
Hukumar da ke Sanya Ido a Kan Kafafen Watsa Labarai ta Kwace Lasisin AIT,Silverbird da FM
Hukumar da ke sanya ido a kan kafafen watsa labaran Najeriya, National Broadcasting Commission (NBC) ta kwace lasisin wasu kafafen watsa labarai saboda gaza...
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai
Guguwa ta yi Sanadin Mutuwar Mutane 12 da Yara 3 a Turai
Wata guguwa mai karfin gaske da ta afka wasu yankunan Turai, ta yi sanadin mutuwar mutum 12 ciki har da yara uku.
Yawancin wadanda suka mutun sun fado ne...
IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje
IATA ta Gargadi Najeriya Kan Rike Kudaden Jiragen Saman Kasashen Waje
Kungiyar da ke kula da zirga-zirgar jiragen sama ta duniya IATA, ta yi gargadin cewa gazawar Najeriya na biyan kamfanonin jiragen sama na kasashen waje dala miliyan 464, zai...
Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas
Murnar Cin Jarrabawa: Matasa 4 Sun Nutse a Ruwa a Jihar Legas
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta ce wasu matasa hudu sun nutse a ruwa a yayin da suke murnar cin jarrabawar kammala sakandire.
Lamarin ya afku ne a...
ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar...
ɗan Daban Siyasa ya Harbi Mutane 4 a Babban Shagon Kasuwanci da ke Jihar Ondo
Ondo - Wani da ake kyautata zaton ɗan daban siyasa ne ya harbi aƙalla mutum huɗu da bindiga a garin Idanre, hedkwatar karamar hukumar Idanre,...
Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don...
Bincike: A Cikin N431m da Magu ya Handame ya yi Amfani da Kudin Don Biyan Wutar Lantarkin Gidan Gonarsa
Kwamitin Mai Shari'a Ayo Salami ya bankado yadda Ibrahim Magu, dakataccen shugaban EFCC ya handama daga cikin N431 miliyan ya biya...
Shugaban Karamar Hukuma a Jihar Anambra ya Shiga Hannu Kan Mutuwar Matarsa
Shugaban Karamar Hukuma a Jihar Anambra ya Shiga Hannu Kan Mutuwar Matarsa
Mbazulike Iloka, shugaban karamar hukumar Nnewi ta Arewa a Jihar Anambra yanzu yana hannun yan sanda.
Yan sanda sun kama Iloka ne a ranar Laraba 17 ga watan Agusta,...
‘Yan Sanda Sun Ceto Mutanen da ‘Yan Bindiga Suka Sace a Jihar Kwara
'Yan Sanda Sun Ceto Mutanen da 'Yan Bindiga Suka Sace a Jihar Kwara
Rundunar 'yan sanda ta ceto wasu mutanen da 'yan bindiga suka sace a jihar Kwara a jiya Talata 16 ga watan Agusta.
Kwamishinan 'yan sanda ya shawarci masu...
Cin Hanci: IGP Baba ya Karrama DPO Kan Kin Karbar $200,000
Cin Hanci: IGP Baba ya Karrama DPO Kan Kin Karbar $200,000
Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, Alkali Baba ya karrama wani DPO a jihar Kano da lambar yabo saboda yaki karban cin hanci.
Jami'an 'Yan sanda sun kama wani babban...













