Sarakunan Gargajiya,Manyan Malaman Musulunci da na Kiristanci Sun Halarci Taron Karfafa Zaman Lafiya
Sarakunan Gargajiya,Manyan Malaman Musulunci da na Kiristanci Sun Halarci Taron Karfafa Zaman Lafiya
Shugabannin addinin Musulunci da na Kiristanci na kokarin dinke baraka a tsakaninsu gabannin babban zaben 2023.
Sarakunan Kaduna da wasu manyan Malaman Musulunci sun halarci taron ibadah a...
Gwamna Matawalle ya Dakatar da Sarkin da ya Nada ‘Dan Bindiga a Matsayin Sarkin...
Gwamna Matawalle ya Dakatar da Sarkin da ya Nada 'Dan Bindiga a Matsayin Sarkin Fulani
Gwamna Bello Matawalle na Jihar Zamfara ya dakatar da sarkin Yandoton Birni, Aliyu Marafa saboda nada dan bindiga Adamu Aliero-Yankuzo, Sarkin Fulani.
Gwamnatin na Zamfara ta...
ASUU: Kungiyar Kwadago za ta Gudanar da Zanga-Zangar Kwana Biyu a Najeriya
ASUU: Kungiyar Kwadago za ta Gudanar da Zanga-Zangar Kwana Biyu a Najeriya
Kungiyar Kwadago a Najeriya na shirin gudanar da wata gagarumar zanga-zanga ta kwana biyu a fadin kasar saboda nuna goyon bayanta ga kungiyar malaman jami'o'in kasar ta ASUU
A...
An Cire Mukaddashin Babban Akantan Najeriya, Mr Chukwuyere Anamekwe
An Cire Mukaddashin Babban Akantan Najeriya, Mr Chukwuyere Anamekwe
Gwamnatin Najeriya ta cire mukaddashin babban akantan kasar Mr. Chukwuyere N. Anamekwe inda aka maye gurbinsa da Mr. Okolieaboh Ezeoke Sylvis, wanda tsohon darekta ne a tsarin asusun gwamnati na bai-daya,...
An Kuma: ‘Yan Bindiga Sun Sace Fasto a Jihar Kaduna
An Kuma: 'Yan Bindiga Sun Sace Fasto a Jihar Kaduna
A sa'o'in farko na ranar Litinin, miyagun 'yan bindiga sun sake yin garkuwa da wani fasto mai suna Rabaren fada Emmanuels Silas a Kauru ta jihar Kaduna.
Shugaban cocin katolika na...
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta Kama ‘Yan Adaidaita Sahu Masu Kwatar Wayar Fasinjoji
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kano ta Kama 'Yan Adaidaita Sahu Masu Kwatar Wayar Fasinjoji
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi ram da wasu matasa biyu da ake zargi da kasancewa barayin waya ne dake yawo a adaidaita sahu.
Kamar yadda...
Bata Gari Sun Kona Ofishin INEC a Jihar Enugu
Bata Gari Sun Kona Ofishin INEC a Jihar Enugu
Jihar Enugu - Wasu tsageru sun kona ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta karamar hukumar Igboeze ta Arewa a jihar Enugu.
Ofishin da ke hedikwatar majalisar a Ogurute ya kone kurmus...
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma 11 a Jihar Sokoto
'Yan Bindiga Sun Hallaka Manoma 11 a Jihar Sokoto
Tsagerun yan bindiga sun kai farmaki kan manoma a yankin gabashin jihar Sokoto a ranar Asabar, 2 ga watan Yuli.
An tattaro cewa yan bindigar sun kuma hallaka manoma 11 da ke...
Ƙungiyar SERAP ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Rufe Harkokin Karatu na Tsawon Lokaci
Ƙungiyar SERAP ta Caccaki Gwamnatin Tarayya Kan Rufe Harkokin Karatu na Tsawon Lokaci
A yau Litinin 4 ga watan Yuli, ɗalibai suka shiga kwana na 140 a gida tun bayan fara yajin aikin ƙungiyar malaman jami'o'i ASUU.
Ƙungiyar SERAP da wasu...
Ranar Sallah: An Samu kicibis Cikin Jadawalin Jarrabawar NECO – MURIC
Ranar Sallah: An Samu kicibis Cikin Jadawalin Jarrabawar NECO - MURIC
Muslim Rights Concern ta ce an samu kicibis cikin jadawalin jarrabawar SSCE na shekarar bana.
Idan aka tafi a haka, dalibai za su rubuta jarrabawa a lokacin da Musulmai ke...













