Home Taska Page 122

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Hukuncin da Kotu ta Yankewa Uba da ɗansa Kan Sihirin Ninka Kudi a Sokoto

0
Hukuncin da Kotu ta Yankewa Uba da ɗansa Kan Sihirin Ninka Kudi a Sokoto   Kotu ta yanke wa wasu mutum biyu hukuncin zaman gidan Yari na shekara 10 bayan kama su da laifin "Sihirin ninka kudi' a Sokoto. Mutanen biyu, Ibrahim...

ALLAH ya yi wa Babban Limamin Masallacin Juma’a Dake Kaduna, Sheikh Dahiru Lawal Abubakar...

0
ALLAH ya yi wa Babban Limamin Masallacin Juma'a Dake Kaduna, Sheikh Dahiru Lawal Abubakar Rasuwa   Malam Dahiru Lawal Abubakar, babban limamin Masallacin Juma'a na titin Maiduguri dake garin Kaduna ya riga mu gidan gaskiya. Alkalin wata babbar kotun shari'a dake karamar...

Alkalan Kotun Koli Sun Kalubalanci Shugaban Alkalan Najeriya Kan Hana su Abubuwan More Rayuwa

0
Alkalan Kotun Koli Sun Kalubalanci Shugaban Alkalan Najeriya Kan Hana su Abubuwan More Rayuwa   Alkalan kotun koli sun kalubalanci Shugaban Alkalan Najeriya kana hana su abubuwa jin dadi amma shi yana shakatawarsa. Alkalan sun ce sau biyu kadai suka je Dubai...

‘Yar Asalin Jihar Sokoto  ta fi Kowa Maki a Sakamakon Jarrabawar Shiga Karamin Ajin...

0
'Yar Asalin Jihar Sokoto  ta fi Kowa Maki a Sakamakon Jarrabawar Shiga Karamin Ajin Sakandare   Dalibai a kalla 15 sun ci maki 01 kacal a jarrabawar shiga aji na farko na karamar sakandare da hukumar NECO ta shirya a shekarar...

“Na wa za a Sayi Koda ta?” Itace Tambayar da aka fi yi Mana...

0
"Na wa za a Sayi Koda ta?" Itace Tambayar da aka fi yi Mana a Shafinmu - Kenyatta National Hospital   Babbar asibitin gwamnati a Kenya ta ce ana samun karuwar mutanen da ke son sayar da kodarsu a asibitin. Wani sako...

Bata Gari Sun Saka Bam a Babbar Kasuwar Izombe da ke Jihar Imo

0
Bata Gari Sun Saka Bam a Babbar Kasuwar Izombe da ke Jihar Imo   Wasu tsageru da ake tsammanin mambobin IPOB ne sun ta da babbar kasuwar Izombe yayin da mutane suka fito kasuwanci a Imo. Maharan da ake zaton masu tilasta...

Gwamnatin Sokoto ta Sanar da Cewa An Kubutar da Maniyyatan Jihar Daga Harin ‘Yan...

0
Gwamnatin Sokoto ta Sanar da Cewa An Kubutar da Maniyyatan Jihar Daga Harin 'Yan Bindiga   Gwamnatin jihar Sokoto da ke arewacin Najeriya ta tabbatar da kai hari kan jerin motocin maniyyata aikin Hajji da suka fito daga karamar hukumar Isa. Maniyyatan...

Masu Garkuwa Sun Saki Tsohon Shugaban NFF, Sani Ahmed Toro

0
Masu Garkuwa Sun Saki Tsohon Shugaban NFF, Sani Ahmed Toro Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da cewa masu garkuwa da mutane sun saki tsofaffin Shugabannin Hukumar Kwallon kafa ta kasar NFF. Tun da farko masu garkuwar sun bukaci kudin fansar...

Bincike: A Cikin Wata Bakwai an Kashe Mutane 3,478 a Fadin Najeriya

0
Bincike: A Cikin Wata Bakwai an Kashe Mutane 3,478 a Fadin Najeriya Akalla mutum 3,478 aka kashe, yayin da aka yi garkuwa da 2,256 a Najeriya daga watan Disambar 2021 zuwa watan Yunin 2022. Jaridar Punch ta ambato wasu alkaluma daga...

Birai Sun Kwace Jariri ‘Dan Wata ‘Daya Daga Hannun Mahaifiyarsa

0
Birai Sun Kwace Jariri 'Dan Wata 'Daya Daga Hannun Mahaifiyarsa 'Yan sanda a Tanzania sun ce wani gungun birai ya mamaye wani gida sannan ya kwace jariri dan wata daya daga hannun mahaifiyarsa. Biran sun kwace jaririn ne a lokacin da...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno