Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutane 36 a Jihar Kaduna
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Mutane 36 a Jihar Kaduna
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun kai farmaki wani yankin jihar Kaduna.
An tattaro cewa, sun hallaka wasu mutane a coci kana...
Ƙungiyar NUT Reshen Kaduna ta yi Martani Kan Korar Malamai 2,356
Ƙungiyar NUT Reshen Kaduna ta yi Martani Kan Korar Malamai 2,356
Ƙungiyar Malaman Makarantu NUT reshen Ƙaduna ta yi Alla-wadai da matakin sallamar Malamai 2,357 bayan sun faɗi jarabawar gwaji.
Shugaban NUT reshen Kaduna, Ibrahim Ɗalhatu, ya ce jarabawar gwajin da...
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 6 Ciki Har da Mai Juna Biyu a Bayelsa
Kwale-Kwale ya Nutse da Mutane 6 Ciki Har da Mai Juna Biyu a Bayelsa
Rahotanni daga yankin karamar hukumar Ijaw ta Kudu a jihar Bayelsa da ke Kudancin Najeriya na cewa mutum shida da suka hada da wata mace mai...
Masarautar Kaltungo ta Yabawa Kungiyoyi Kan Tallafawa Masu-Bukata-ta-Musamman da Kekuna 250
Masarautar Kaltungo ta Yabawa Kungiyoyi Kan Tallafawa Masu-Bukata-ta-Musamman da Kekuna 250
Masu bukata ta musamman a masarautar Kaltungo a yau sun wayi gari cikin farin ciki a fadar Uban Kasa Mai Kaltungo Engr. Saleh Muhammad Umar OON (Mataimakin Shugaban Majalisan...
Mutane 2,107 Sun Samu Gyaran Ido da Magani da Gilashi Kyauta a Kwanaki 6
Mutane 2,107 Sun Samu Gyaran Ido da Magani da Gilashi Kyauta a Kwanaki 6
A yau ne alhamis aka kammala gudanar da aikin gyaran ido da bada magani da gilashi kyauta wanda Gidauniyar kasar Qatar da haɗin gwiwar gidauniyar Malam...
An Samu Damuwa Yayin da Injin Jirgin Sama ya Kama da Wuta a Legas
An Samu Damuwa Yayin da Injin Jirgin Sama ya Kama da Wuta a Legas
An samu tashin hankali yayin da wani jirgin sama ya samu tasgaro a sama a wani yankin jihar Legas.
An ruwaito cewa, jirgin ya samu matsala, inda...
Masana’antu a Najeriya na Kokawa Kan Tsada da Kuma ƙarancin Man Dizal a Fadin...
Masana'antu a Najeriya na Kokawa Kan Tsada da Kuma ƙarancin Man Dizal a Fadin ƙasar
Masu masana’antu suna ci gaba da kokawa game tsada da kuma ƙarancin man dizal a Najeriya.
Ƙungiyar dillalan man dizal a ƙasar ta yi gargadin cewa...
Mahaifina ne ya Ɗora ni Akan Cewa Duk Abin da na Samu ba Nawa...
Mahaifina ne ya Ɗora ni Akan Cewa Duk Abin da na Samu ba Nawa ne ni Kaɗai ba - Shugaban NITDA, Malam Kashifu Inuwa
A wani mataki da ke nuni da irin tarbiyyar da mahaifinsa ya ɗora shi a kai...
Ƙarancin Man Fetur ya Jawo Zanga-Zanga a Sri Lanka
Ƙarancin Man Fetur ya Jawo Zanga-Zanga a Sri Lanka
Masu zanga-zanga sun toshe hanyoyi a wasu sassan Colombo babban birnin Sri Lanka bayan gidajen mai da dama sun rasa mai.
Hakan ya jawo cikas matuƙa ga motocin haya inda tuni wasu...
Rundunar Sojin Najeriya ta Gano Daya Daga Cikin ‘Yan Matan Chibok da Boko Haram...
Rundunar Sojin Najeriya ta Gano Daya Daga Cikin 'Yan Matan Chibok da Boko Haram Suka Sace
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da cewa, ta gano wata mata da ke garari a wani yankin Borno, wacce 'yan Boko Haram suka sace.
Rahoton...













