An Kama Sanata Ekweremadu da Matarsa a Kasar Birtaniya Kan Zargin Cire Sassan Jikin...
An Kama Sanata Ekweremadu da Matarsa a Kasar Birtaniya Kan Zargin Cire Sassan Jikin Yaro
'Yan sanda a Birtaniya sun kama mutane biyu daga Najeriya da zargin shiga kasar da karamin yaro da nufin cire wani sashe na jikinsa.
'Yan sandan...
Kungiyar IPMAN ta Janye Matsayarta Kan Kara Farashin Man Fetur
Kungiyar IPMAN ta Janye Matsayarta Kan Kara Farashin Man Fetur
Kungiyar masu dillancin man fetur a Najeriya IPMAN ta janye matsayarta ta sayar da litar mai daga naira 180 zuwa sama.
A yanzu IPMAN ta ce za ta hakura ta ci...
Covid-19: Majalisar Dokokin Ghana za ta Binciki Yadda Aka Kashe $1.5bn Wurin Yakar Annobar
Covid-19: Majalisar Dokokin Ghana za ta Binciki Yadda Aka Kashe $1.5bn Wurin Yakar Annobar
Yan majalisar dokoki a Ghana za su binciki yadda aka kashe dala biliyan daya da rabi wurin yakar annobar Corona a kasar.
Hakan ya biyo bayan samun...
Za’a Fara Shari’a da Likitocin Tsohon ‘Dan Kwallon Duniya, Maradona Kan Mutuwarsa
Za'a Fara Shari'a da Likitocin Tsohon 'Dan Kwallon Duniya, Maradona Kan Mutuwarsa
Ma'aikatan lafiya takwas za su gurfana gaban kotu da laifin sakaci kan mutuwar tsohon dan kwallon duniya Diego Maradona.
Maradona ya mutu a watan Nuwamban 2020 a gidansa dake...
Yajin Aikin: Bamu Samu Wata Sanarwa Daga Gwamnatin Kasa ba Kan Zama da Ministan...
Yajin Aikin: Bamu Samu Wata Sanarwa Daga Gwamnatin Kasa ba Kan Zama da Ministan Kwadago - ASUU
Shugaban kungiyar malaman jami'o'i ta ASUU a Najeriya ya ce basu samu wata sanarwa daga gwamnatin kasar ba kan zama da ministan Kwadago,...
Fasaha: Manoman Kano Sun Yabawa Tsarin Noman Zamani na KSADP
Fasaha: Manoman Kano Sun Yabawa Tsarin Noman Zamani na KSADP
Shirin bunkasa noma da kiwo na jahar Kano (KSADP) nakara bunkasa musamman ta fannin bunkasa abinci da tattalin arzikin manoma. daya cikin manoman ne ya bayyana haka a garin Laraban...
Makarantar Lauyoyi ta Najeriya za ta Hukunta Dalibin da ya Kafa Baki a Gorar...
Makarantar Lauyoyi ta Najeriya za ta Hukunta Dalibin da ya Kafa Baki a Gorar Ruwa
Makarantar Horas Da Lauyoyi Ta Najeriya da ke Legas ta tura wa wani dalibinta wasikar neman ba'asin dalilin da yasa ya kafa baki ya sha...
Rundunar Sojojin Najeriya Sun Kama Mota Dauke da Tulin Miyagun Makamai
Rundunar Sojojin Najeriya Sun Kama Mota Dauke da Tulin Miyagun Makamai
Rundunar sojojin Najeriya sun ce sun ci karo da wata mota da ta kinkimo tulin miyagun makamai.
Motar ta biyo ta gaban Dakarun Sojoji don haka aka nemi a tsaida...
Sabon Hari: An Kashe Mutane 16 a Jihar Benue
Sabon Hari: An Kashe Mutane 16 a Jihar Benue
Wasu tsagerun yan bindiga dadi sun sake kai hari jihar Benue kuma an yi rashin rayuka 16
Shugaban karamar hukumar da aka kai harin yayi zargin cewa makiyaya ne suka kai musu...
Kungiyar NAFDAC ta Tsunduma Yajin Aiki
Kungiyar NAFDAC ta Tsunduma Yajin Aiki
Kungiyar ma'aikatan hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa sun tsunduma yajin aiki.
Wannan na zuwa ne daidai lokacin da gwamnatin tarayya ke kai ruwa rana da kungiyar malaman jami'a ASUU.
Ya zuwa yanzu...













