Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis -ASUU
Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis - ASUU
Kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'in, ASUU, tace gwamnatin tarayya bata gayyaceta wani taro ba a ranar Alhamis.
A ranar Laraba da ta gabata, Chris Ngige, ministan kwadago da...
‘Yan Sanda Sun Tabbatar da Tsintar Yaro da Aka Kwakule wa Idanu a Jihar...
'Yan Sanda Sun Tabbatar da Tsintar Yaro da Aka Kwakule wa Idanu a Jihar Bauchi
Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da tsintar wani yaro da aka kwakule wa idanu, a anguwar Dutsen Jira...
Sojojin Israila ne Suka Kashe Shireen Abu Aqla – MDD
Sojojin Israila ne Suka Kashe Shireen Abu Aqla - MDD
Majalisar Dinkin Duniya ta tabbatar da cewa sojojin Israila ne suka kashe sanannar yar jaridar gidan talabijin na Aljazeera, Shireen Abu Aqla.
Mai magana da yawun Majalisar ta ce wani bincike...
Dakarun NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 23 Yayin Yukurin Satar Shanu da Kona Gidaje
Dakarun NAF Sun Kashe 'Yan Ta'adda 23 Yayin Yukurin Satar Shanu da Kona Gidaje
Rundunar sojin Najeriya, wacce ta kunsa sojin saman NAF uku da jiragen yaki sun tarwatsa a kalla sansanin 'yan ta'addan bakwai a jihar Kaduna a ranar...
Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki ‘Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa...
Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki 'Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa Daurin Aure a Zamfara
Mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci a makon nan.
Sakataren kungiyar ‘yan kasuwan waya...
‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da DPO a Jihar Nasarawa
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da DPO a Jihar Nasarawa
Rahotanni daga jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya na cewa an yi garkuwa da shugaban jami'an yan sanda na karamar hukumar Nasarawa-Eggon.
Rahotannin sun ce CSP Haruna AbdulMalik na sintiri ne...
Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura Naira Biliyan 187...
Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura Naira Biliyan 187 - NPC
Hukumar Kidiya ta Najeriya ta sanar da cewa biliyan 187 da aka ware a kasafin kudi don kirga al'umma da gidaje, da aka shirya...
Bayan Kama Shi: An ka sa Samun Layukan Sanata Ike Ekweremadu da Kakakinsa
Bayan Kama Shi: An ka sa Samun Layukan Sanata Ike Ekweremadu da Kakakinsa
An lalubi wayoyin salular tsohon mataimakin shugaban majalisa Sanata Ike Ekweremadu da kakakinsa ba a samu ba.
Hakan na zuwa ne a lokacin da mahukunta a kasar Birtaniya...
Matashi ya Karbe Kudin da ya Baiwa Mahaifinsa Kan Goyan Bayan Atiku
Matashi ya Karbe Kudin da ya Baiwa Mahaifinsa Kan Goyan Bayan Atiku
Babban zaben Najeriya da za a yi a 2023 ya hado wani matashi da mahaifinsa kan dan takarar shugaban kasa da kowannensu yake so.
Matashin ya baiwa mahaifin kyautar...
Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 14 Daga Hannun ‘Yan Bindiga a Jihar Zamfara
Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 14 Daga Hannun 'Yan Bindiga a Jihar Zamfara
Jami'an tsaro a jihar Zamfara a Najeriya sun ceto mutum 14 daga hannun yan bindiga a garuruwan Nasarawar Wanke da Rijiya da ke karamar hukumar mulkin Gusau.
A...













