Home Taska Page 120

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kama Hatsabibin Dillalin Bindigu

0
Dakarun Sojojin Najeriya Sun Kama Hatsabibin Dillalin Bindigu Dakarun Sojojin Najeriya sun yi nasarar kama wani hatsabibin dillalin bindigu da sunansa ke cikin wadanda ake nema ruwa a jallo. Manjo Janar Benard Onyeuko, Kakakin Rundunar Sojojin Najeriya ne ya sanar da...

Hukumar ICPC ta Kama N170m, Dala $220,965, Mota G-Wagon Daga Hannun ‘Dan kwangilar Soja

0
Hukumar ICPC ta Kama N170m, Dala $220,965, Mota G-Wagon Daga Hannun 'Dan kwangilar Soja   A babban birnin tarayya Abuja, jami'an hukumar ICPC sun yi babban kamun da ake zargin kayan rashawa ne. An ruwaito cewa, hukumar ta kama wasu kayayyaki ciki...

Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis -ASUU

0
Gwamnatin Tarayya Bata Gayyace mu Taro ba a Ranar Alhamis - ASUU Kungiyar malamai masu koyarwa na jami'o'in, ASUU, tace gwamnatin tarayya bata gayyaceta wani taro ba a ranar Alhamis. A ranar Laraba da ta gabata, Chris Ngige, ministan kwadago da...

‘Yan Sanda Sun Tabbatar da Tsintar Yaro da Aka Kwakule wa Idanu a Jihar...

0
'Yan Sanda Sun Tabbatar da Tsintar Yaro da Aka Kwakule wa Idanu a Jihar Bauchi Rundunar 'yan sanda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya ta tabbatar da tsintar wani yaro da aka kwakule wa idanu, a anguwar Dutsen Jira...

Sojojin Israila ne Suka Kashe Shireen Abu Aqla – MDD

0
Sojojin Israila ne Suka Kashe Shireen Abu Aqla - MDD Majalisar Dinkin Duniya ta tabbatar da cewa sojojin Israila ne suka kashe sanannar yar jaridar gidan talabijin na Aljazeera, Shireen Abu Aqla. Mai magana da yawun Majalisar ta ce wani bincike...

Dakarun NAF Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 23 Yayin Yukurin Satar Shanu da Kona Gidaje

0
Dakarun NAF Sun Kashe 'Yan Ta'adda 23 Yayin Yukurin Satar Shanu da Kona Gidaje Rundunar sojin Najeriya, wacce ta kunsa sojin saman NAF uku da jiragen yaki sun tarwatsa a kalla sansanin 'yan ta'addan bakwai a jihar Kaduna a ranar...

Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki ‘Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa...

0
Bayan Biyan Kudin Fansa: An Saki 'Yan Kasuwan da Aka Sace a Hanyar Zuwa Daurin Aure a Zamfara   Mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci a makon nan. Sakataren kungiyar ‘yan kasuwan waya...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da DPO a Jihar Nasarawa

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da DPO a Jihar Nasarawa Rahotanni daga jihar Nasarawa da ke tsakiyar Najeriya na cewa an yi garkuwa da shugaban jami'an yan sanda na karamar hukumar Nasarawa-Eggon. Rahotannin sun ce CSP Haruna AbdulMalik na sintiri ne...

Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura Naira Biliyan 187...

0
Gudanar da Kidaya a Najeriya na Bukatar Kudin da ya Haura Naira Biliyan 187 - NPC Hukumar Kidiya ta Najeriya ta sanar da cewa biliyan 187 da aka ware a kasafin kudi don kirga al'umma da gidaje, da aka shirya...

Bayan Kama Shi: An ka sa Samun Layukan Sanata Ike Ekweremadu da Kakakinsa

0
Bayan Kama Shi: An ka sa Samun Layukan Sanata Ike Ekweremadu da Kakakinsa An lalubi wayoyin salular tsohon mataimakin shugaban majalisa Sanata Ike Ekweremadu da kakakinsa ba a samu ba. Hakan na zuwa ne a lokacin da mahukunta a kasar Birtaniya...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta