Idan na Daina Shan Fitsarina Zan Mutu – Mata Mai Ciwon Daji
Idan na Daina Shan Fitsarina Zan Mutu - Mata Mai Ciwon Daji
A cikin shekaru 4 da suka gabata, wata mata daga garin Colorado a kasar Amurka mai suna Carrie ta kamu da tsananin kaunar shan fitsarinta.
Carrie ta tsiri wannan...
Ma’aikatan EFCC da ICPC Sun yi Tir da Yafewa Nyame da Dariye da Shugaba...
Ma'aikatan EFCC da ICPC Sun yi Tir da Yafewa Nyame da Dariye da Shugaba Buhari ya yi
Ma’aikatan da suka saida ransu a EFCC da ICPC sun yi tir da yafewa Jolly Nyame da Joshua Dariye.
Bayan tsawon shekara da shekaru...
Sabon Hari: ‘Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Jahar Imo
Sabon Hari: 'Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Jahar Imo
Rahoton da muke samu daga majiya ya bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun farmaki jihar Imo jiya Lahadi.
Wannan harin ya biyo bayan kisan gilla da aka yiwa wani jami'in hukumar zabe...
Kungiyar Malaman Jami’o’i Ta Kasa(ASUU) ta Shiga Ruɗu da Tsilla-Tsilla
Kungiyar Malaman Jami'o'i Ta Kasa(ASUU) ta Shiga Ruɗu da Tsilla-Tsilla
Ƙungiyar Malaman Jami'o'i ta ƙasa, (ASUU) ta ruɗe, ta kamu da ruɗani, ta kuma afka cikin kame-kame da tsilla-tsilla akan mai shugaban hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA),...
‘Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Gidan ‘Dan Takarar Gwamnan Jahar Ribas, Tonye Princewill
'Yan Bindiga Sun Kai Farmaki Gidan 'Dan Takarar Gwamnan Jahar Ribas, Tonye Princewill
Tonye Princewill, dan takarar gwamnan Jihar Ribas ya zargi wasu ‘yan bindiga da kai wa gidansa farmaki sai dai basu sace wani abu mai tsada ba.
Kamar yadda...
Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar
Dakarun MNJTF Sun Halaka Mayakan Boko Haram/ISWAP 15 da Kwamandan Kungiyar
Dakarun Rundunar Sojin Hadin Gwiwa MNJTF sun sami nasarar halaka mayakan kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP, Abu Fatima da wasu Karin Mayakan Kungiyar 15, a...
Minista Sadiya Farouq da Tasirin Manufofin Jin Kai na Gwamnatin Tarayya
Minista Sadiya Farouq da Tasirin Manufofin Jin Kai na Gwamnatin Tarayya
Ma'aikatar kula da Harkokin jin kai, agaji da inganta rayuwar al'umma, ta kasance kan gaba wajen tabbatar da manufofin jin kai na gwamnati ya isa ga al'umma, Sai dai...
Dandalin Ci gaba da Farfaɗo da Tafkin Lake Chad Ya Samar da Dabaru Don...
Dandalin Ci gaba da Farfaɗo da Tafkin Lake Chad Ya Samar da Dabaru Don Samun Kwanciyar Hankali a Yankin
An kammala taron yini biyu, kan ci gaba da farfado da yankin tafkin Chadi a Abuja, tare da yin ƙira ga...
Minista Sadiya Farouq ta yi Allah Wadai da Harin da Aka Kai wa Garuruwa...
Minista Sadiya Farouq ta yi Allah Wadai da Harin da Aka Kai wa Garuruwa Biyar a Jahar Plateau
Ministar kula da harkokin jin kai, agaji da inganta rayuwar al'umma, Sadiya Umar Farouq ta yi Allah wadai da hare-haren da aka...
Yadda Shugaban NITDA ya Sanya Farin Ciki a Zukatan Marayu a Jahar Jigawa
Yadda Shugaban NITDA ya Sanya Farin Ciki a Zukatan Marayu a Jahar Jigawa
Yara marayu na daga cikin rukunin mutane waɗanda bakasafai al'umma ke damuwa da duba da halin da su ke ciki ba, balle har su kai ga tunanin...













