‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya Masu Yawan Gaske a Hanyar Kaduna-Birnin Gwari
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da Matafiya Masu Yawan Gaske a Hanyar Kaduna-Birnin Gwari
Tsagerun yan bindiga sun farmaki babbar hanyar Kaduna-Birnin Gwari inda suka yi garkuwa da matafiya masu yawan gaske.
An tattaro cewa yawancin wadanda maharan suka sace mata...
Aikin da Mukai Kan ‘Yan Bindiga a Cikin Makon Nan – Rundunar ‘Yan Sanda
Aikin da Mukai Kan 'Yan Bindiga a Cikin Makon Nan - Rundunar 'Yan Sanda
Rundunar 'yan sanda ta bayyana aikin da ta yi kan 'yan bindiga a cikin makon nan, inda ta ragargaji wasu a hanyar Birnin Gwani.
Rahoton da muke...
Najeriya na Fuskantar Matsalolin Tsadar Abinci Sakamakon Yaƙin Ukraine
Najeriya na Fuskantar Matsalolin Tsadar Abinci Sakamakon Yaƙin Ukraine
Najeriya da wasu ƙasashen duniya 44 na fuskantar matsalolin tsadar abinci sakamakon yaƙin Ukraine, a cewar wani binciken kamfanin Boston ko BCG mai nazari kan lamura a duniya.
Kamfanin na BCG da...
Dokar Haramta Achaɓa ta Fara Aiki a Kananan Hukumomi 6 da ke Birnin Legas
Dokar Haramta Achaɓa ta Fara Aiki a Kananan Hukumomi 6 da ke Birnin Legas
A wannan rana ta Laraba 1 ga watan Yuni, dokar haramta achaɓa da Gwamna Babajide Sanwo-Olu, ya kafa ta soma aiki a jihar Legas.
Haramcin achaɓa ya...
Adadin Mutanen da Aka Tilasta wa Barin Gidajensu a Congo
Adadin Mutanen da Aka Tilasta wa Barin Gidajensu a Congo
Sama da mutum 37,000 ne aka tilasta wa barin gidajensu a Jamhuriyyar Demokraɗiyyar Congo a cikin kwana huɗu sakamakon rikicin da ake gwabzawa, kamar yadda hukumomin bayar da agaji na...
Sojojin India 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota
Sojojin India 7 Sun Rasa Rayukansu Sanadiyyar Hatsarin Mota
Rundunar sojin India ta ce sojojinta bakwai sun mutu bayan da motar da suke ciki ta sauka daga hanya ta fada cikin wani kogi a arewacin yankin Ladakh.
A cikin wata sanarwa...
‘Yan Bindiga Sun Sace Limamin Coci Tare da Mutane 7 a Jihar Katsina
'Yan Bindiga Sun Sace Limamin Coci Tare da Mutane 7 a Jihar Katsina
'Yan bindiga sun yi awon gaba da wani limamin cocin katolika da wasu mutane bakwai a wani farmaki da suka kai garuruwan Katsina.
An yi garkuwa da malamin...
Jamus ta yi Kira a Gudanar da Bincike Akan China Kan ɗaure Musulmin Uighur
Jamus ta yi Kira a Gudanar da Bincike Akan China Kan ɗaure Musulmin Uighur
Jamus ta yi kira a gudanar da bincike na keke da keke game da zarge-zargen cewa China ta kirkiri wani tsarin garkame mutane a wani sansani...
‘Yan Bindiga Sun Nemi Sojoji su Fice Daga Yankin Kudu Maso Gabashin Najeriya
'Yan Bindiga Sun Nemi Sojoji su Fice Daga Yankin Kudu Maso Gabashin Najeriya
Ƴan bindigar da ake zargi sun kashe ɗan majalisar jihar Anambra a kudancin Najeriya Okechukwu Okoye, sun ba da wa’adin awa 48 sojoji su fice daga yankin...
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina – Jami’in Diflomasiyyar Rasha
Dalilin da Yasa na Ajiye Aikina - Jami'in Diflomasiyyar Rasha
Wani jami'in diflomasiyyar Rasha ya ajiye aikinsa saboda mamayar da ƙasar ke yi a Ukraine, yana mai cewa abu ne da bai dace ba.
Boris Bondarev, ya ajiye mukamin nea ofishin...













