Gwamnatin Legas ta Niƙe Baburan ‘Yan Achaɓa Sama da 2,000
Gwamnatin Legas ta Niƙe Baburan 'Yan Achaɓa Sama da 2,000
Mahukunta a Legas sun soma aiwatar da dokar lalata babura ta hanyar niƙesu, inda ta soma da sama da dubu biyu da ta kwace a wannan mako.
Wani wani ɓangare ne...
Kada ku Dubi Matsayin Mutum, ku kama Duk Wanda ya zo Belin Masu Laifi...
Kada ku Dubi Matsayin Mutum, ku kama Duk Wanda ya zo Belin Masu Laifi - Muhammad Bello ga Hukumomin Tsaro
Ministan Abuja, Mallam Muhammad Bello, ya bukaci hukumomin tsaro kar su duba matsayin mutum, da ya zo belin me laifi...
Gwamnatin Kigali ta Tallafawa Mata 120 da Baburan Zamani da ke Amfani da Lantarki
Gwamnatin Kigali ta Tallafawa Mata 120 da Baburan Zamani da ke Amfani da Lantarki
An kaddamar da shirin tallafawa mata da rage fitar da hayaƙi mai gurbata muhalli a birnin Kigali na Rwanda ta hanyar soma tallafawa mata 120 da...
Tukunyar Gas ta yi Sanadiyyar Jikkata Mutane 20, da ƙona Shaguna a Kano
Tukunyar Gas ta yi Sanadiyyar Jikkata Mutane 20, da ƙona Shaguna a Kano
An samu fashewa a shagon sayar da gas ɗin girki a wata unguwa da ke cikin garin Kano, lamarin da ya jikkata mutum 20 da ƙona shaguna...
Kotu ta Sanar da Ranar da za ta Ci gaba da Sauraren Karar Miki...
Kotu ta Sanar da Ranar da za ta Ci gaba da Sauraren Karar Miki Abba Kyari Amurka
A yau ne wata babbar kotun tarayya ta bayyana ranar da za ta ci gaba da sauraran shari'ar mika Abba Kyari kasar Amurka.
Ana...
Gobara ta Tashi a Gidan Man Fetur Din A.A Rano
Gobara ta Tashi a Gidan Man Fetur Din A.A Rano
Gidan man feturin A.A Rano dake cikin birnin Kano ya kama da wuta ranar Alhamis, 2 ga watan Yuni, 2022.
ChannelsTV ta rawaito cewa gobarar ta rutsa da wani keken a...
Bam ya Tashi da Mambobin IPOB Biyu da Suka Binne
Bam ya Tashi da Mambobin IPOB Biyu da Suka Binne
Wasu mutane biyu da ake zargin mambobin haramtaciyar kungiyar IPOB/ESN ne sun yi munanan rauni yayin da wani bam ya tashi a ranar Laraba 1 ga watan Yuni.
Mutanen biyu, a...
Sheikh Gumi ya yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Samar da Ma’aikatar da...
Sheikh Gumi ya yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Samar da Ma'aikatar da za ta Dinga Kula da Lamurran Makiyaya
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Dr Ahmad Gumi ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta samar da...
Ɗan bindiga ya Hallaka Mutane 4 a Amurka
Ɗan bindiga ya Hallaka Mutane 4 a Amurka
A wani sabon tashin hankalin da ya sake afkawa Amurka, wani ɗan bindiga ya kashe aƙalla mutum hudu, a wani asibitin da ke jami'a a birnin Talsa.
Mataimakin shugaban 'yan sanda Eric Dalg-lish...
‘Yan Sanda Sun Ceto Mutane 4 Daga Maboyar ‘Yan Bindiga a Abuja
'Yan Sanda Sun Ceto Mutane 4 Daga Maboyar 'Yan Bindiga a Abuja
Yan sanda da mafarauta a Birnin Tarayya Abuja sun yi nasarar ceto wasu mutane hudu daga maboyar yan bindiga a ranar Laraba.
Jami'an tsaron sun kai samamen ne a...













