Home Taska Page 126

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jihar Ondo

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 6 a Jihar Ondo Aƙalla mutum shida aka kashe a wani harin bindiga da aka kai unguwar Sabo kan hausawa da ke cikin gari a jihar Ondo, cikin daren Laraba. 'Yan bindiga su kai wannan hari...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 32 a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutane 32 a Harin da Suka Kai Jihar Kaduna   Yan bindiga sun sake kai wani mummunan hari kan mutanen da basu ji ba basu gani a ƙaramar hukumar Kajuru, jihar Kaduna. Bayanai sun nuna cewa aƙalla mutum...

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya Saci Baro

0
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya Saci Baro An damke wani matashi a jihar Bauchi kan laifin satar baron da ake amfani wajen aikin dako. Kotun Shari'a dake jihar ta yanke masa hukuncin daurin watanni bakwai a gidan...

Mun Tsinci Bama-Bamai 3 da Basu Tashi ba a Cocin Katolikan Owo – Hukumar...

0
Mun Tsinci Bama-Bamai 3 da Basu Tashi ba a Cocin Katolikan Owo - Hukumar 'Yan Sanda   Hukumar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun tsince bama-bamai uku da basu tashi ba a Cocin Katolikan Owo. A cewar Sifeton yan sanda,...

Hukumar NITDA ta Kammala ba da Horon Kwarewa ga Jami’an Gwamnati

0
Hukumar NITDA ta Kammala ba da Horon Kwarewa ga Jami'an Gwamnati A ƙoƙarin da ta ke cigaba da yi wajen horar da ƴan ƙasa, gami da bunƙasa ilimin jami'an gwamnatin tarayya kan amfani da fasahar zamani, hukumar bunƙasa fasahar sadarwar...

Abduljabbar Kabara Bai Cancanci Kariyarmu ba – Kungiyar Lauyoyi

0
Abduljabbar Kabara Bai Cancanci Kariyarmu ba - Kungiyar Lauyoyi Kungiyar lauyoyi masu kare marasa galihu a Najeriya ta ce Abduljabbar Nasiru Kabara bai cancanci samun kariyarsu ba, irin wadda suke bai wa masu karancin gata bayan ficewar lauyansa Ambali Muhammad...

Adadin Mutanen da Aka Kashe a Cikin Watanni Uku a Afrika ta Kudu

0
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Cikin Watanni Uku a Afrika ta Kudu 'Yan sandan Afrika ta Kudu sun ce adadin wadanda aka yi wa kisan gilla a kasar na karuwa cikin gaggaywa. Bheki Cele ya ce watanni ukun farko na...

Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya

0
Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya Bincike ya nuna cewa farashin kuɗin wutar lantarki ya ƙaru da kashi 58 cikin 100 tun bayan da gwamnatin Najeriya ta janye tallafin naira biliyan 500 da take bai wa fannin samar...

India na Tauye Hakkin Addini – Sakataren Harkokin Wajen Amurka

0
India na Tauye Hakkin Addini - Sakataren Harkokin Wajen Amurka Sakataren harkokin wajen Amurka ya nuna cewa wasu jami'an gwamnati a India na tauye hakkin addini, a wani suka da ba kasafai Amurkar ta saba yi wa dadaddiyar kawarta ta...

Ba Daidai Bane Mika Kyari Kasar Amurka, Inji Lauyansa

0
Ba Daidai Bane Mika Kyari Kasar Amurka, Inji Lauyansa Kotu ta sanya ranar da za a ji batun Abba Kyari kan yiwuwar mika shi Amurka ko ci gaba da zamansa a Najeriya. Kasar Amurka dai a baya ta bukaci gwamnatin Najeriya...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta