Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya Saci Baro
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya Saci Baro
An damke wani matashi a jihar Bauchi kan laifin satar baron da ake amfani wajen aikin dako.
Kotun Shari'a dake jihar ta yanke masa hukuncin daurin watanni bakwai a gidan...
Mun Tsinci Bama-Bamai 3 da Basu Tashi ba a Cocin Katolikan Owo – Hukumar...
Mun Tsinci Bama-Bamai 3 da Basu Tashi ba a Cocin Katolikan Owo - Hukumar 'Yan Sanda
Hukumar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun tsince bama-bamai uku da basu tashi ba a Cocin Katolikan Owo.
A cewar Sifeton yan sanda,...
Hukumar NITDA ta Kammala ba da Horon Kwarewa ga Jami’an Gwamnati
Hukumar NITDA ta Kammala ba da Horon Kwarewa ga Jami'an Gwamnati
A ƙoƙarin da ta ke cigaba da yi wajen horar da ƴan ƙasa, gami da bunƙasa ilimin jami'an gwamnatin tarayya kan amfani da fasahar zamani, hukumar bunƙasa fasahar sadarwar...
Abduljabbar Kabara Bai Cancanci Kariyarmu ba – Kungiyar Lauyoyi
Abduljabbar Kabara Bai Cancanci Kariyarmu ba - Kungiyar Lauyoyi
Kungiyar lauyoyi masu kare marasa galihu a Najeriya ta ce Abduljabbar Nasiru Kabara bai cancanci samun kariyarsu ba, irin wadda suke bai wa masu karancin gata bayan ficewar lauyansa Ambali Muhammad...
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Cikin Watanni Uku a Afrika ta Kudu
Adadin Mutanen da Aka Kashe a Cikin Watanni Uku a Afrika ta Kudu
'Yan sandan Afrika ta Kudu sun ce adadin wadanda aka yi wa kisan gilla a kasar na karuwa cikin gaggaywa.
Bheki Cele ya ce watanni ukun farko na...
Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya
Farashin Kuɗin Wutar Lantarki ya ƙaru a Najeriya
Bincike ya nuna cewa farashin kuɗin wutar lantarki ya ƙaru da kashi 58 cikin 100 tun bayan da gwamnatin Najeriya ta janye tallafin naira biliyan 500 da take bai wa fannin samar...
India na Tauye Hakkin Addini – Sakataren Harkokin Wajen Amurka
India na Tauye Hakkin Addini - Sakataren Harkokin Wajen Amurka
Sakataren harkokin wajen Amurka ya nuna cewa wasu jami'an gwamnati a India na tauye hakkin addini, a wani suka da ba kasafai Amurkar ta saba yi wa dadaddiyar kawarta ta...
Ba Daidai Bane Mika Kyari Kasar Amurka, Inji Lauyansa
Ba Daidai Bane Mika Kyari Kasar Amurka, Inji Lauyansa
Kotu ta sanya ranar da za a ji batun Abba Kyari kan yiwuwar mika shi Amurka ko ci gaba da zamansa a Najeriya.
Kasar Amurka dai a baya ta bukaci gwamnatin Najeriya...
A Gaggauta Karbe Makamai da Kwayoyi a Hannun Matasan Fulani Domin Magance Garkuwa da...
A Gaggauta Karbe Makamai da Kwayoyi a Hannun Matasan Fulani Domin Magance Garkuwa da Mutane- Janar Dambazau
Laftanar Janar Abdulrahman Dambazau (mai ritaya) ya yi kira ga cewa a yi gagawan raba matasan Fulani da kwayoyi da makamai.
Dambazau wanda tsohon...
Kungiyar ASUU na Zargin Jiga-Jigan ‘Yan Siyasar Najeriya da Kwashe Kudaden Kasa Gabanin Babban...
Kungiyar ASUU na Zargin Jiga-Jigan 'Yan Siyasar Najeriya da Kwashe Kudaden Kasa Gabanin Babban Zaben 2023
Kungiyar malaman jami'a ASUU ta zargi gwamnatin Najeriya da tattara kudaden 'yan Najeriya tare da amfani dasu inda bai dace ba.
ASUU ta bayyana hakan...













