NITDA ta Fara ba da Horon Noman Zamani ga Manoma 100 a Jihar Ogun
NITDA ta Fara ba da Horon Noman Zamani ga Manoma 100 a Jihar Ogun
A bisa kan layin tsarin tattalin arziƙin zamani kan tsare-tsaren zamar da Nageriya cikakkiyar ƙasa mai amfani da fasahar zamani, a hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani...
NITDA ta ba wa F.U.D Gudumawar Na’ura Mai Ƙwakwalwa Guda 150
NITDA ta ba wa F.U.D Gudumawar Na'ura Mai Ƙwakwalwa Guda 150
Hukumar bunƙasa fasahar sadarwar zamani ta ƙasa, (NITDA), ƙarƙashin jagorancin Malam Kashif Inuwa Abdullahi, (CCIE), bisa kulawar ma'aikatar sadarwa da tattalin arziƙin zamani, ƙarƙashin jagorancin Farfesa Isah Ali Ibrahim...
Bisa Kuskure: Sojojin Najeriya Sun Kashe Yara 7 Tare da Jikkata 5
Bisa Kuskure: Sojojin Najeriya Sun Kashe Yara 7 Tare da Jikkata 5
Sojojin Najeriya sun yi kuskuren kashe yara bakwai tare da jikkata wasu biyar a wani harin sama da suka kai a yankin Maradi na Jamhuriyyar Nijar, kamar yadda...
Tsarin da Muka Fitar Don Tallafawa Yaran da Basa Zuwa Makaranta – Dr. Umar...
Tsarin da Muka Fitar Don Tallafawa Yaran da Basa Zuwa Makaranta - Dr. Umar Buba Bindir
Wani rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya nuna cewa Najeriya ta shige gaba, wajen yawan yaran da ba su zuwa makaranta a faɗin Najeriya, da...
Sojojin Najeriya Sun Hallaka Kwamandojin ISWAP a Sambisa
Sojojin Najeriya Sun Hallaka Kwamandojin ISWAP a Sambisa
Rahotanni a Najeriya sun ce sojojin Najeriya sun halaka wasu kwamandojin Iswap a Sambisa ciki har da wanda ake kira Amir Buba Danfulani wanda ake zargin ya shigar da fulani makiyaya ƙungiyar.
A...
Sarauniyar Ingila ta Kamu da Cutar Corona
Sarauniyar Ingila ta Kamu da Cutar Corona
Sarauniya Elizabeth ta Ingila ta kamu da cutar corona, kamar yadda fadar Buckingham ta sanar.
Fadar ta bayyana cewa sarauniya na tattare da alamun sanyi amma ana sa ran za ta ci gaba da...
Hukumar NDLEA ta Kama Makudan Daloli na Jabu a Abuja
Hukumar NDLEA ta Kama Makudan Daloli na Jabu a Abuja
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta NDLEA a Najeriya ta ce jami’anta sun kama makudan daloli na jabu a Abuja.
Sanarwar da hukumar ta fitar ta ce an...
Gobara ta Tashi a Harabar Cibiyar Horar da Lauyoyi ta Najeriya
Gobara ta Tashi a Harabar Cibiyar Horar da Lauyoyi ta Najeriya
An samu tashin gobara a daren ranar Laraba, 16 ga watan Fabrairu, a harabar cibiyar horar da lauyoyi ta Nigerian Law School dake kan titin Ozumba Mbadiwe a Victoria...
Safarar Miyagun Kwayoyi: Abba Kyari na Iya Karasa Rayuwarsa a Kurkuku – Dokar NDLEA
Safarar Miyagun Kwayoyi: Abba Kyari na Iya Karasa Rayuwarsa a Kurkuku - Dokar NDLEA
Dokar hukumar NDLEA tayi tanadi ga duk wanda aka samu da irin laifin da ake zargin Abba Kyari.
Muddin Abba Kyari ya aikata laifin da ake zarginsa...
Kotun Shari’ar Musulunci a Kasar Afghanistan ta sa an Jefe Mace da Namiji Kan...
Kotun Shari'ar Musulunci a Kasar Afghanistan ta sa an Jefe Mace da Namiji Kan Aikata Zina
Wata kotun shari'ar Musulunci da ke zama a arewa maso gabas na Badakhashan a kasar Afghanistan ta sa an jifa kan wasu mace da...












