Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger
Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger
Wasu sojojin Najeriya sun rufe babbar gadar Niger wacce ke tsakanin garin Onitsha da Asaba yayin da mazauna Anambra ke sauraron sakamakon zaben.
Har ila yau, an ji karar harbe-harben bindiga...
SANYA ANKLET, KO CHAINS A KAFA ; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan Adam “Sociology”
SANYA ANKLET, KO CHAINS A KAFA ; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan Adam "Sociology"
Kimiyar Zamantakewar Dan Adam Wato "Sociology" ilimine dake nazari da duba kan halayya da dabi'ar Dan Adam, dakuma duba alaqarsa da sauran mutane cikin Al'umma baki...
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto ‘Yan Cirani 80
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto 'Yan Cirani 80
Sojojin ruwan Senegal sun kubutar da ‘yan cirani sama da 80 a gabar tekun yammacin Afrika, kamar yadda kamfanin dilancin labarai na AFP ya ruwaito.
Rahoton ya ce jirgin ruwan ‘yan cirani ya...
Sojojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji a Kaduna
Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Fashin Daji a Kaduna
Sojojin sama na Najeriya sun kashe ‘yan fashin daji da dama a hare-hare ta sama da suka kai a wasu yankuna na Jihar Kaduna.
Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida Samuel Aruwan...
Ya Kamata a Rika yi wa Masoya Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi Gabanin su yi...
Ya Kamata a Rika yi wa Masoya Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi Gabanin su yi Aure - NDLEA
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA Buba Marwa ya ce kamata ya yi a rika yi wa masoya...
Manhajar Pegasus: Amurka ta Sanyawa Kamfanin Isra’ila Takunkumi
Manhajar Pegasus: Amurka ta Sanyawa Kamfanin Isra'ila Takunkumi
Amurka ta sanyawa kamfanin Isra’ila da ya kirkiri manhajar Pegasus takunkumi, da ake zargin gwamnatoci na amfani da ita wajen kutse a wayoyin ‘yan hamayyar siyasa, masu fafutika, ‘yan jarida da sauransu.
Ma’aikatar...
ISWAP ta Kashe ‘Yan Sanda 2 da Soja 1 a Malam Fatori
ISWAP ta Kashe 'Yan Sanda 2 da Soja 1 a Malam Fatori
Rahotanni daga jahar Borno na cewa ISWAP ta kashe yan sandan Najeriya biyu da soja daya a wani hari da kungiyar ta kai Malan Fatori.
PRNigeria ta rawaito cewa...
Faransa ta yi Allah wadai da Goyan Bayan Sanya Hijabi a Turai
Faransa ta yi Allah wadai da Goyan Bayan Sanya Hijabi a Turai
Gwamnatin Faransa ta yi Allah wadai da wani kamfen da ɓangaren kare haƙƙin ɗan Adam na majalisar Turai ta ƙaddamar a intanet da nufin ƙarfafa amincewa da tsarin...
Hawa 25: Gini ya Ruftawa Mutane a Jahar Legas
Hawa 25: Gini ya Ruftawa Mutane a Jahar Legas
Wani gini mai hawa 25 da ake aikin gininsa a birnin Ikkon jahar Legas a Najeriya ya rushe tare da binne mutane.
Lamarin ya faru ne a yau Litinin a unguwar Ikoyi...
Hukumar OCRITIS ta kama Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Damagaram
Hukumar OCRITIS ta kama Masu Safarar Miyagun ƙwayoyi a Damagaram
Hukumar yaƙi da fatauci da shan miyagun ƙwayoyi ta Jamhuriyar Nijar OCRITIS, ta ce ta kama mugayen ƙwayoyi a wani yanki na jahar Damagaram da ke kan iyaka da Najeriya.
OCRITIS...