Yan Bindiga Sun Naɗa Kwamandojinsu a Matsayin Hakimai da Dagatai a Sokoto
'Yan Bindiga Sun Naɗa Kwamandojinsu a Matsayin Hakimai da Dagatai a Sokoto
Yan bindiga karkashin shugabansu Turji sun nada kwamandojinsu a matsayin dagatai a karamar hukumar Sabon Birni a Sokoto.
Sabbin dagatan da aka nada sun bada umurin bude kasuwanni da...
‘Yan ISWAP Sun yi Garkuwa da ‘Ya’Yan Gidan Sarautar Askira Uba
'Yan ISWAP Sun yi Garkuwa da 'Ya'Yan Gidan Sarautar Askira Uba
Miyagun 'yan ta'addan ISWAP sun yi garkuwa da 'ya'yan gidan sarautar Askira Uba har maza uku kan hanyarsu ta zuwa Maiduguri.
'Yan ta'addan sun sace Mohammed Askira da kannansa biyu,...
Corona: An Samu ƙarin Mutane 86 da Suka Kamu da Cutar a Najeriya
Corona: An Samu ƙarin Mutane 86 da Suka Kamu da Cutar a Najeriya
Hukumar daƙile cutuka masu yaɗuwa a Najeriya NCDC ta ce an samu ƙarin mutum 86 da suka kamu da corona a ƙasar a ranar Lahadi.
Cutar ta kashe...
Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger
Dalilin da Yasa Sojojin Najeriya Suka Rufe Babbar Gadar Niger
Wasu sojojin Najeriya sun rufe babbar gadar Niger wacce ke tsakanin garin Onitsha da Asaba yayin da mazauna Anambra ke sauraron sakamakon zaben.
Har ila yau, an ji karar harbe-harben bindiga...
SANYA ANKLET, KO CHAINS A KAFA ; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan Adam “Sociology”
SANYA ANKLET, KO CHAINS A KAFA ; A Mahangar Kimiyar Zamantakewar Dan Adam "Sociology"
Kimiyar Zamantakewar Dan Adam Wato "Sociology" ilimine dake nazari da duba kan halayya da dabi'ar Dan Adam, dakuma duba alaqarsa da sauran mutane cikin Al'umma baki...
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto ‘Yan Cirani 80
Sojojin Ruwan Senegal Sun Ceto 'Yan Cirani 80
Sojojin ruwan Senegal sun kubutar da ‘yan cirani sama da 80 a gabar tekun yammacin Afrika, kamar yadda kamfanin dilancin labarai na AFP ya ruwaito.
Rahoton ya ce jirgin ruwan ‘yan cirani ya...
Sojojin Najeriya Sun Kashe ‘Yan Fashin Daji a Kaduna
Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Fashin Daji a Kaduna
Sojojin sama na Najeriya sun kashe ‘yan fashin daji da dama a hare-hare ta sama da suka kai a wasu yankuna na Jihar Kaduna.
Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida Samuel Aruwan...
Ya Kamata a Rika yi wa Masoya Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi Gabanin su yi...
Ya Kamata a Rika yi wa Masoya Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi Gabanin su yi Aure - NDLEA
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta Najeriya NDLEA Buba Marwa ya ce kamata ya yi a rika yi wa masoya...
Manhajar Pegasus: Amurka ta Sanyawa Kamfanin Isra’ila Takunkumi
Manhajar Pegasus: Amurka ta Sanyawa Kamfanin Isra'ila Takunkumi
Amurka ta sanyawa kamfanin Isra’ila da ya kirkiri manhajar Pegasus takunkumi, da ake zargin gwamnatoci na amfani da ita wajen kutse a wayoyin ‘yan hamayyar siyasa, masu fafutika, ‘yan jarida da sauransu.
Ma’aikatar...
ISWAP ta Kashe ‘Yan Sanda 2 da Soja 1 a Malam Fatori
ISWAP ta Kashe 'Yan Sanda 2 da Soja 1 a Malam Fatori
Rahotanni daga jahar Borno na cewa ISWAP ta kashe yan sandan Najeriya biyu da soja daya a wani hari da kungiyar ta kai Malan Fatori.
PRNigeria ta rawaito cewa...













