Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi
Ƴan sandan Ghana sun Cafke Mawaƙin da ya Yaɗa ƙaryar Cewa an Kashe Shi
Rundunar ƴan sandan Ghana ta sanar da cafke shahararren mawakin nan na ƙasar Shatta Wale mai janyo ce-ce ku-ce da wasu mutum biyu, bayan ya yaɗa...
Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya
Mutane 46 sun Rasa Rayukansu sanadiyyar Ambaliyar Ruwa a Indiya
Kimanin mutane arba'in da shida ne aka tabbatar da mutuwarsu, sakamakon ambaliyar da aka shafe kwanaki biyu ana yi a jahar Uttarakhand da ke arewacin Indiya.
Ruwan sama kamar da bakin...
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara
EndSars: Gwamnatin Najeriya ta ce ba a Kashe Kowa ba a Zanga-Zangar ta Bara
Gwamnatin Najeriya ta ce babu wata tartibiyar shaida da ke nuna cewa an kashe masu zanga-zanga a dandalin Lekki ranar 20 ga watan Oktoban 2020.
Ministan bayanai...
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Mauludi: Kiristoci Sun Halarci Taron a Kaduna
Kiristoci, ciki har da limamai sun taya Musulmi murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi, a Kaduna ranar Talata.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mabiya addinan...
Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi – in ji...
Ayyukan Sojin Ƙasa ya Bunkasa Harkar Noma a Kudancin Jahar Kebbi - in ji Gwamna Bagudu
Gwamnan jahar Kebbi Sanata Abubakar Atiku Bagudu ya bayyana cewa ayyukan rundunar sojin ƙasa a jahar ta samar wa manoma daman zuwa gonakin su...
Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin...
Gwamna Tambuwal ya Jaddada Goyon Bayan sa ga Rundunar Sojin Ƙasa Domin Magance Rashin Tsaro
Gwamnan jahar Sokoto, Mai girma Aminu Waziri Tambuwal ya jaddada goyon bayan sa ga rundunar sojin ƙasan Najeriya domin magance matsalar rashin tsaro da ke...
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame...
Karbar Rashawa: Yadda Mukaddashin Kwanturola na Hukumar Shiga da Fice ta Kasa ya Kame Jami'ansa
Mukaddashin Kwanturola na hukumar shige da fice ta kasa ya kame jami'ansa na aikata karbar rashawa.
Ya bayyana cewa, ya dura ofishinsu, inda suka nemi ya...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba...
Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matar da ta ke Bincike Wayar Mijinta ba Tare da Izini ba
Wata kotu ta yanke wa wata mata hukuncin zaman gidan yari na tsawon wata uku bisa zargin keta sirrin mijinta.
Matar dai tana...
Goyon Bayan Sojoji: ‘Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan
Goyon Bayan Sojoji: 'Yan Sanda Sun Tarwatsa Masu Zanga-Zangar a Sudan
Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye domin tarwatsa masu zanga zanga da ke goyon bayan sojoji, wadanda suka taru a rana ta uku a Khartoum.
Masu boren na...
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya
Ambaliyar Ruwa: Mutane 26 Sun Rasa Rayukansu a Indiya
Rahotanni daga kudancin Indiya sun ce mamakon ruwan sama ya haddasa ambaliya da ta kashe mutum 26 a jahar Kerala.
Daga cikin wadanda suka mutu akwai kananan yara biyar, kuma ana fargabar...












