Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta Buƙaci ƴan ƙasar Mazauna Lebanon su Fice Daga ƙasar
Hukumar kula da ƴan Najeriya mazauna ƙasashen waje (NIDCOM) ta shawarci ƴan ƙasar mazauna Lebanon su duba yiyuwar ficewa daga ƙasar, kasancewar har yanzu jiragen fasinja na jigala...
An Kashe Sojojin Isra’il 8 a Artabu da Hezbollah
An Kashe Sojojin Isra'il 8 a Artabu da Hezbollah
Isra'ila ta ce sojojinta takwas aka kashe a Lebanon yayin da dakarunta ke ci gaba da faɗa da mayaƙan Hezbollah ta ƙasa.
Tun da farko rundunar sojin Isra'ila ta ce dakarunta sun...
‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Dan Takarar Kansila a Kaduna
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Dan Takarar Kansila a Kaduna
Jihar Kaduna - Wasu yan bindiga sun kashe dan takarar kansila a mazabar Pari, a karamar hukumar Kauru, a jihar Kaduna Raymond Timothy.
Shugaban karamar hukumar, Barnabas Chawai ne ya tabbatar da...
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kano: Likitocin Manyan Asibitoci za su Fara Yajin Aiki
Kungiyar likitoci da ke aiki a manyan asibitocin gwamnatin jihar Kano sun yi barazanar tsundunma yajin aiki na tsawon mako biyu daga gobe Talata.
Kungiyar ta ce gazawar da gwamnatin Kano da...
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
Lokuta da Wurare da Masu Zanga-Zanga za su Fito a Watan Oktoba
FCT, Abuja - Masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa sun kara shirin fitowa kan titunan Najeriya domin nuna fushinsu kan gwamnati.
An samu sabani tsakanin jam'iyyun siyasa a...
Dattawan Arewa Sun yi Kira ga Shugaba Tinubu Kan Korar Ministoci 3
Dattawan Arewa Sun yi Kira ga Shugaba Tinubu Kan Korar Ministoci 3
FCT, Abuja - Wata kungiyar dattawan Arewa maso yammacin Najeriya ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Kungiyar ta ce ya kamata shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya...
Isra’ila ta Kashe Shugaban Hamas, Abu el-Amin a Lebanon
Isra'ila ta Kashe Shugaban Hamas, Abu el-Amin a Lebanon
Ƙungiyar Hamas ta Zirin Gaza ta sanar da cewa an kashe shugabanta a Lebanon, Fateh Sherif Abu el-Amin, tare da wasu 'yan'uwansa sakamakon harin Isra'ila a kudancin Lebanon.
Hamas ta ce harin...
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan – Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Sojoji Sun Kai wa Ofishin Jakadancin mu Hari a Sudan - Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa ta ce an kai hari kan gidan jakadanta da ke Khartoum da jiragen sojin Sudan.
A wata sanarwa da ta fitar a shafin sada...
Bankin Duniya Zai Bai wa Najeriya Dala 1.57bn
Bankin Duniya Zai Bai wa Najeriya Dala 1.57bn
Bankin Duniya ya amince da kashe kuɗi dala biliyan 1.57 domin tallafa wa gwamnatin Najeriya wajen inganta ayyukan kyautata rayuwar 'yan ƙasa, da yaƙi da sauyin yanayi, da lafiyar mata.
Za a kashe...
Sojojin Nijar Sun Kashe ƴan Bindiga Sama da 60 Sun ƙwato Shanu 250
Sojojin Nijar Sun Kashe ƴan Bindiga Sama da 60 Sun ƙwato Shanu 250
Sojoji a Jamhuriyar Nijar sun yi nasarar kashe 'yan bindiga sama da 60 da kuma ƙwato shanu 250 da 'yan bindigar suka sace.
Sojojin sun samu wannan nasara...













