Shugaba Buhari ya Fara Killace Kansa
Shugaba Buhari ya Fara Killace Kansa
Bayan shafe sati daya a New York, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya tare da mukarrabansa.
Mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai, Femi Adesina ya bayyana dalilin da ya sa...
Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya
Majalisar Wakilai za ta Binciki Musabbabin Hauhawar Kayan Abinci a Najeriya
Majalisar wakilai a Najeriya ta ce za ta binciki musabbabin hauhawar kayan abinci a kasar.
Honorabul Adekunle Isiaka daga jahar Ogun ne ya gabatar da bukatar a gaban majalisar a...
Sabon Harin: ‘Yan Sanda Sun Bata, An Kona Mutun da Ransa a Sokoto
Sabon Harin: 'Yan Sanda Sun Bata, An Kona Mutun da Ransa a Sokoto
Kwanaki kadan bayan kai hari sansanin sojoji, 'yan bindiga sun sake kai hari jahar Sokoto.
Rahotanni sun bayyana cewa, a halin da ake ciki wasu 'yan sanda sun...
Gwamnatin Tarayya ta Amince Maza da Matansu Suka Haihu da su Tafi Hutun Kwanaki...
Gwamnatin Tarayya ta Amince Maza da Matansu Suka Haihu da su Tafi Hutun Kwanaki 14
Gwamnatin tarayya ta amince da ba maza hutun kwanaki 14 yayin da matansu suka samu karuwa.
Wannan na zuwa ne yayin da ake zaman majalisar zartarwa...
Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 – Yemi Osinbajo
Kasuwanci Sun Tsira Duk da Annobar COVID-19 - Yemi Osinbajo
Yemi Osinbajo ya bayyana yadda gwamnatinsu ta tsare tattalin arzikin Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa yace kasuwanci sun tsira duk da annobar COVID-19.
Farfesa Osinbajo yake cewa gwamnatin tarayyar ta hana kasuwanci tashi...
Sojoji Sun Kashe Wadanda Suke Kai wa ‘Yan ISWAP Kayayyakin Bukata 28 a Garin...
Sojoji Sun Kashe Wadanda Suke Kai wa 'Yan ISWAP Kayayyakin Bukata 28 a Garin Kukawa da ke Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun sheke rayuka 28 na wasu da ke kai wa 'yan ta'addan ISWAP kayayyakin bukata.
Majiyar tsaro ta ce wadanda...
Kiwon Fili: ‘Yan Bindiga Sun budewa Shanu Wuta a Jahar Anambra
Kiwon Fili: 'Yan Bindiga Sun budewa Shanu Wuta a Jahar Anambra
An kashe Shanun makiyaya a jahar Anambra da sunan dabbaka dokar hana kiwo.
Wadanda suka budewa Shanun wuta ba jami'an gwamnati bane.
Mutan gari sun arce yayinda suka ji karar harbin...
Kotu ta Saka Ranar Zartar da Hukunci Kan Dakatar da Kafar Sada Zumunta ta...
Kotu ta Saka Ranar Zartar da Hukunci Kan Dakatar da Kafar Sada Zumunta ta Twitter
Kotun kasashen yammacin Afrika da ke Abuja na shirin yanke hukunci kan dakatar da kafar sada zumunta ta Twitter da hukumonin Najeriya suka yi.
Kotun ta...
Amfani da Fasahar 5G za ta Taimaka Wajen Shawo Matsalar Tsaro – Pantami
Amfani da Fasahar 5G za ta Taimaka Wajen Shawo Matsalar Tsaro - Pantami
Ministan sadarwa a Najeriya ya ce gwamnatin na kokarin lalubo hanyoyin amfani da fasahar zamani wurin shawo kan matsalar tsaro, da ya hada da amfani da mutum...
kwalara: Mutane 2,791 a Najeriya Sun Rasa Rayukansu
kwalara: Mutane 2,791 a Najeriya Sun Rasa Rayukansu
Hukumar dakile cutuka masu yaduwa a Najeriya, NCDC ta ce cutar amai da gudawa ta kashe mutun 2,791 a jahohi 28 da kuma Birnin Tarayya Abuja, daga farkon shekara zuwa yanzu.
Rahoton na...













