Garkuwa da Makwabcinsa: ‘Yan sandan Jahar Katsina Sun Kama Matashin Gurgu
Garkuwa da Makwabcinsa: 'Yan sandan Jahar Katsina Sun Kama Matashin Gurgu
Rundunar 'yan sandan jahar Katsina ta tabbatar da damke wani matashin gurgu mai shekaru 22 a duniya.
Ana zarginsa da yunkurin garkuwa da makwabcinsa inda ya bukaci a biya shi...
Dalilin da Yasa Aikin Wutar Lantarkin Mambila Bai Tabbata ba – Garba Shehu
Dalilin da Yasa Aikin Wutar Lantarkin Mambila Bai Tabbata ba - Garba Shehu
Gwamnatin tarayya ta bayyana dalilin da ya hana yin aikin wutar Mambila wanda shekaru 40 kenan da ake maganar sa.
Hadimin shugaban kasan Najeriya, Malam Garba Shehu ne...
Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin...
Cikin Ruwa da Iska: Dalibi Mai Kwazon Zuwa Makaranta ya Samu Tallafi Daga Mutumin Kirki
Wani dalibin mai kwazon zuwa makaranta ya sami tallafi daga wasu mutanen kirki a jahar Kano.
A kwanakin baya hoton dalibin ya shahara a kafar Facebook,...
Kano: ‘Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti
Kano: 'Yan Bautar Kasa Sun Gamu da Fushin Sojojin da ke Koya Musu Fareti
'Yan bautar kasa sun gamu da fushin sojojin da ke koya musu fareti a sansanin bautar kasa ta jahar Kano.
An gano wani bidiyo lokacin da wasu...
Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri
Gwamnatin Jahar Borno ta Dakatar da Shugabannin Makarantar Kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri
Gwamnan jahar Borno, ya dakatar da shugabannin makarantar kimiyya ta Ramat da ke Maiduguri, na tsawon watanni shida.
Zulum ya dauki wannan mataki ne sakamakon gani da...
Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa...
Bincike ya Gano Cewa Fiye da Yara 300,000 ne Aka Kashe a Yankin Arewa Maso Gabashin Kasar Nan
Asusun kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya tare da hadin gwiwa da kungiyar tarayyar Turai ya gano cewa fiye da...
Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami’a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara
Hukumar EFFC ta kama ɗaliban Jami'a 30 da Zargin Zamba a Jahar Kwara
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin Najeriya ta'annati EFCC shiyyar jahar Kwara, ta ce ta cafke wasu dalibai 30 saboda zargin damfara ta intanet a...
Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin
Sarkin Sudan na Kontagora: Masu Neman Sarautar Sunyi Watsi da Sakamakon Zaben Sabon Sarkin
Wasu daga cikin masu neman sarautar Sarkin Sudan na Kantagora a Jahar Neja sun yi watsi da sakamakon zaben sabon sarkin.
Sun nemi a sake sabon zabe...
Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye,...
Hukumar Tace Fina-Finan Jahar Kano ta Dakatar da Nuna Fina-finai Dake Dauke da Shaye-Shaye, Kwacen Wayoyi da Garkuwa da Mutane
Hukumar tace fina-finan jahar Kano ta dakatar da nuna fina-finai dake dauke da ayyukan masha’a.
Hukumar ta hana nuna fina-finai dauke...
Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24
Damfarar N935m: EFCC Tana Neman Matashi Mai Shekaru 24
Hukumar EFCC ta bayyana cewa tana neman wani Adewale Daniel Jayeoba ido ruwa-a-jallo.
Tana neman sa ne sakamakon damfarar N935m da ya tafka tare da hadin guiwar iyayen sa.
Tun watan Yuni iyayen...












