Home Taska Page 203

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Jami’an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya

0
Jami'an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya   Jami'in hukumar kwana-kwana ta jahar Kano sun ceto ran wani dattijo mai shekaru 60 mai suna Adamu Manjo. Wani mutum mai suna Abubakar Shehu Musa ne ya dauki...

‘Yan Bindiga Sun Sace ‘Yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa Guda 4 a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Sace 'Yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa Guda 4 a Jahar Katsina   Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da 'yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa a jahar Katsina. Harin ya zo awanni 24 kacal bayan wasu mahara sun...

ASVI: Jahohi 8 ba su da IGR Mai Tsoka

0
ASVI: Jahohi 8 ba su da IGR Mai Tsoka   Alkaluman Viability Index sun nuna wasu jahohi suna fuskantar barazana. Wadannan jahohin ba su samun kudin-shiga a shekarar 2020 da ta wuce ba Irinsu Legas, Ribas, Oyo da Ogun sun tattara abin da...

Ministan Sadarwa, Pantami ya Zama Farfesa a Harkar Tsaron Kafofin Yanar Gizo

0
Ministan Sadarwa, Pantami ya Zama Farfesa a Harkar Tsaron Kafofin Yanar Gizo   Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya zama Farfesa a jami’ar tarayya da ke Owerri. Malamin na cikin wadanda aka tabbatar da karin matsayinsu a jami’ar FUTO. Ministan sadarwan kasar Farfesa...

Tsohon Minista Lokacin Mulkin IBB, Anthony Ukpo ya Mutu

0
Tsohon Minista Lokacin Mulkin IBB, Anthony Ukpo ya Mutu   Tsohon Ministan Yada Labarai a lokacin mulkin Janar Ibrahim Badamasi Babangida kuma daga baya ya zama Shugaban Soja na Jahar Ribas, Birgediya Janar Anthony Ukpo mai ritaya ya rasu. Birgediya Janar Anthony...

‘Yan Bindigan da Suka Sace Mata da Yaranta 2 a Abuja Sun Nemi Kudin...

0
'Yan Bindigan da Suka Sace Mata da Yaranta 2 a Abuja Sun Nemi Kudin Fansa   Barayin da suka jagoranci sace matar wani babban malamin addinin kirista a Abuja da ƴaƴansa mata biyu sun nemi fansa. Wata majiya tace maharan sun kira...

Sabon Hari: An Kashe Mutane 3 a Jahar Plateau

0
Sabon Hari: An Kashe Mutane 3 a Jahar Plateau   An halaka mutane uku a ƙauyuka biyu da ke ƙaramar hukumar Bassa ta jahar Plateau a sabbin hare-haren da aka kai kamar yadda Daily Trust ta rawaito. Daily Trust ta rawaito cewa...

Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa

0
Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa   Sarkin Borgu, Muhammad Dantoro, ya roki shugaba Buhari ya bada umarnin a tura dakarun sojoji yankin masarautar Burgu. Wannan kiran na zuwa ne bayan wasu yan bindiga sun...

Toshe Layukan Salula a Zamfara: Abin da Masana Suka ce Kan Lamarin

0
Toshe Layukan Salula a Zamfara: Abin da Masana Suka ce Kan Lamarin   Masana a Najeriya na bayyana damuwa kan matakin da gwamnatin Najeriya ta ɗauka na toshe hanyoyin sadarwa a jahar Zamfara da ke yankin arewa maso yammaci. Tun a daren...

Masu Garkuwa da Mutane Sun Sace Mata Mai Shekaru 45 da Yaranta 2 a...

0
Masu Garkuwa da Mutane Sun Sace Mata Mai Shekaru 45 da Yaranta 2 a Abuja   Masu garkuwa da mutane sun sace wata Oladapo Bukola, mai shekaru 45 da yaranta mata guda biyu a wuraren Kuje dake Abuja. An sace su ne...
- Advertisement -
Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21