Home Taska Page 204

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Matakan Cike Fom ‘Din Nigeria Jubilee Fellows

0
Matakan Cike Fom 'Din Nigeria Jubilee Fellows   Domin rage zaman banza da kuma samar da ayyukan yi ga matasa, gwamnatin Buhari ta kirkiri shirin samar da aiki. A halin yanzu, an bude kafar yanar gizo domin fara cike fom na aikin. Hakazalika,...

Kungiyar Miyetti Allah Zata Horar da Makiyaya Yadda Ake Kiwon Zamani

0
Kungiyar Miyetti Allah Zata Horar da Makiyaya Yadda Ake Kiwon Zamani   Kungiyar Miyetti Allah ta bayyana yunkurin horar da makiyaya yadda ake kiwon zamani. Wannan na zuwa ne daga bakin jakadiyar kungiyar, Amina Ajayi wacce ta halarci wani taro. A cewar Ajayi,...

‘Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da Yarsa a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Sace Tsohon Direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da Yarsa a Jahar Katsina   Masu garkuwa da mutane sun sace tsohon direktan NBC, Ahmed Abdulkadir da yarsa a Katsina. Hakan na zuwa ne kasa da awa 24 bayan wasu yan bindigan...

Yajin Aiki: Ministan Kwadago ya yi Magana Kan Shirin da Kungiyar ASUU ke yi

0
Yajin Aiki: Ministan Kwadago ya yi Magana Kan Shirin da Kungiyar ASUU ke yi   Chris Ngige ya yi magana a kan shirin da ASUU ta ke yi na sake yin yajin-aiki. Ministan yace kungiyar na yawon kiran tafiya yajin-aiki domin tsorata...

‘Yan Bindiga Sun Kashe ‘Yan Banga 2 a Jahar Niger

0
'Yan Bindiga Sun Kashe 'Yan Banga 2 a Jahar Niger   'Yan bindigan daji a jahar Niger sun sheke 'yan banga 2 a yayin wata arangama da suka yi. Mummunan lamarin ya auku ne a yankin Mayaki da ke karamar hukumar Lapai...

Harbe Kanin Sowore: 1 Daga Cikin Mutane 5 da Masu Garkuwa Suka Sace ta...

0
Harbe Kanin Sowore: 1 Daga Cikin Mutane 5 da Masu Garkuwa Suka Sace ta Bayyana Yadda ta Gudu Daga Wurin su   Reverend Emmanuella Ayanwu mai shekaru 34, daya daga cikin mutane 5 da masu garkuwa da mutane suka sata har...

Matakin Sojoji Kan Masu Aikata Miyagun Laifuka ba Mafita Bane ko Hikima – Sheikh...

0
Matakin Sojoji Kan Masu Aikata Miyagun Laifuka ba Mafita Bane ko Hikima - Sheikh Gumi   Sheikh Ahmad Gumi ya sake jaddada ra'ayinsa na cewa ya kamata gwamnati ta zauna tattaunawa da 'yan ta'adda. A cewarsa, yadda sojoji ke ragargazar 'yan bindiga...

Jami’an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya

0
Jami'an kwana-kwana ta Jahar Kano Sun Ceto Dattijo Mai Shekaru 60 Daga Rijiya   Jami'in hukumar kwana-kwana ta jahar Kano sun ceto ran wani dattijo mai shekaru 60 mai suna Adamu Manjo. Wani mutum mai suna Abubakar Shehu Musa ne ya dauki...

‘Yan Bindiga Sun Sace ‘Yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa Guda 4 a Jahar Katsina

0
'Yan Bindiga Sun Sace 'Yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa Guda 4 a Jahar Katsina   Wasu miyagun yan bindiga sun yi awon gaba da 'yayan dagacin ƙauyen Sabuwar ƙasa a jahar Katsina. Harin ya zo awanni 24 kacal bayan wasu mahara sun...

ASVI: Jahohi 8 ba su da IGR Mai Tsoka

0
ASVI: Jahohi 8 ba su da IGR Mai Tsoka   Alkaluman Viability Index sun nuna wasu jahohi suna fuskantar barazana. Wadannan jahohin ba su samun kudin-shiga a shekarar 2020 da ta wuce ba Irinsu Legas, Ribas, Oyo da Ogun sun tattara abin da...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta