Home Taska Page 205

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Ministan Sadarwa, Pantami ya Zama Farfesa a Harkar Tsaron Kafofin Yanar Gizo

0
Ministan Sadarwa, Pantami ya Zama Farfesa a Harkar Tsaron Kafofin Yanar Gizo   Dr. Isa Ali Ibrahim Pantami ya zama Farfesa a jami’ar tarayya da ke Owerri. Malamin na cikin wadanda aka tabbatar da karin matsayinsu a jami’ar FUTO. Ministan sadarwan kasar Farfesa...

Tsohon Minista Lokacin Mulkin IBB, Anthony Ukpo ya Mutu

0
Tsohon Minista Lokacin Mulkin IBB, Anthony Ukpo ya Mutu   Tsohon Ministan Yada Labarai a lokacin mulkin Janar Ibrahim Badamasi Babangida kuma daga baya ya zama Shugaban Soja na Jahar Ribas, Birgediya Janar Anthony Ukpo mai ritaya ya rasu. Birgediya Janar Anthony...

‘Yan Bindigan da Suka Sace Mata da Yaranta 2 a Abuja Sun Nemi Kudin...

0
'Yan Bindigan da Suka Sace Mata da Yaranta 2 a Abuja Sun Nemi Kudin Fansa   Barayin da suka jagoranci sace matar wani babban malamin addinin kirista a Abuja da ƴaƴansa mata biyu sun nemi fansa. Wata majiya tace maharan sun kira...

Sabon Hari: An Kashe Mutane 3 a Jahar Plateau

0
Sabon Hari: An Kashe Mutane 3 a Jahar Plateau   An halaka mutane uku a ƙauyuka biyu da ke ƙaramar hukumar Bassa ta jahar Plateau a sabbin hare-haren da aka kai kamar yadda Daily Trust ta rawaito. Daily Trust ta rawaito cewa...

Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa

0
Sarkin Borgu ya Roki Shugaba Buhari da a Turo Dakarun Sojoji Yankin Masarautarsa   Sarkin Borgu, Muhammad Dantoro, ya roki shugaba Buhari ya bada umarnin a tura dakarun sojoji yankin masarautar Burgu. Wannan kiran na zuwa ne bayan wasu yan bindiga sun...

Toshe Layukan Salula a Zamfara: Abin da Masana Suka ce Kan Lamarin

0
Toshe Layukan Salula a Zamfara: Abin da Masana Suka ce Kan Lamarin   Masana a Najeriya na bayyana damuwa kan matakin da gwamnatin Najeriya ta ɗauka na toshe hanyoyin sadarwa a jahar Zamfara da ke yankin arewa maso yammaci. Tun a daren...

Masu Garkuwa da Mutane Sun Sace Mata Mai Shekaru 45 da Yaranta 2 a...

0
Masu Garkuwa da Mutane Sun Sace Mata Mai Shekaru 45 da Yaranta 2 a Abuja   Masu garkuwa da mutane sun sace wata Oladapo Bukola, mai shekaru 45 da yaranta mata guda biyu a wuraren Kuje dake Abuja. An sace su ne...

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Adamawa ta Rufe Makarantun Kwana 30 Dake Jahar

0
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Adamawa ta Rufe Makarantun Kwana 30 Dake Jahar   Jahar Adamawa ta rufe wasu makarantun sakandare saboda ta'azzarar lamurran tsaro a kasar. Gwamnatin jahar ta bayyana haka ne ta bakin kwamishinan ilimi na jahar ta Adamawa a fadar jahar. Gwamnati...

Hukumar NDLEA ta Kama ‘Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da...

0
Hukumar NDLEA ta Kama 'Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da Miyagun Kwayoyi   Hukumar NDLEA ta kame alawan da aka yi da miyagun kwayoyi a babban birnin tarayya Abuja. NDLEA ta ce an kame kayan ne yayin da...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 a Yankin Burshin Fulani Dake Jahar Bauchi

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 a Yankin Burshin Fulani Dake Jahar Bauchi   Hukumar 'yan sandan jahar Bauchi ta bayyana cewa wasu mahara sun halaka mutum guda tare da jikkata wani daya a yankin Burshin Fulani da ke jahar. Kakakin rundunar...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta