Home Taska Page 204

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Matsalar Tsaro: Gwamnatin Adamawa ta Rufe Makarantun Kwana 30 Dake Jahar

0
Matsalar Tsaro: Gwamnatin Adamawa ta Rufe Makarantun Kwana 30 Dake Jahar   Jahar Adamawa ta rufe wasu makarantun sakandare saboda ta'azzarar lamurran tsaro a kasar. Gwamnatin jahar ta bayyana haka ne ta bakin kwamishinan ilimi na jahar ta Adamawa a fadar jahar. Gwamnati...

Hukumar NDLEA ta Kama ‘Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da...

0
Hukumar NDLEA ta Kama 'Dan Bautar Kasa Dauke da Alawan da Aka yi da Miyagun Kwayoyi   Hukumar NDLEA ta kame alawan da aka yi da miyagun kwayoyi a babban birnin tarayya Abuja. NDLEA ta ce an kame kayan ne yayin da...

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 a Yankin Burshin Fulani Dake Jahar Bauchi

0
'Yan Bindiga Sun Kashe Mutum 1 a Yankin Burshin Fulani Dake Jahar Bauchi   Hukumar 'yan sandan jahar Bauchi ta bayyana cewa wasu mahara sun halaka mutum guda tare da jikkata wani daya a yankin Burshin Fulani da ke jahar. Kakakin rundunar...

Wakilan Hukumar leken Asiri ta Pakistan Sun Isa Kabul

0
Wakilan Hukumar leken Asiri ta Pakistan Sun Isa Kabul   Shugaban hukumar leken asiri ta Pakistan laftanar janar Faiz Hameed ya ce wakilan hukumar su isa Kabul, lokacin da ake tsaka da yunkurin kafa gwamnati a Afghanistan. Kamfanin dillancin labarai na Pakistan...

Cutar Kwalara ta yi Ajalin Mutane 104 a ƙasar Nijar

0
Cutar Kwalara ta yi Ajalin Mutane 104 a ƙasar Nijar Hukumomi a Nijar sun tabbatar cewa cutar kwalara ta yi ajalin mutum 104 a ƙasar. Ma’aikatar lafiya ta ƙasar ta bayar da rahoton cewa mutum 2,874 suka kamu da cutar a...

Mafarauta Sun Kashe ‘Yan Bindiga 47 a Jahar Niger

0
Mafarauta Sun Kashe 'Yan Bindiga 47 a Jahar Niger   Mafarauta sun yi nasarar kashe yan bindiga kimanin guda 47 a kananan hukumomin Shiroro da Rafi a jahar Niger. Mafarautan sun kai wa yan bindigan harin bazata ne a wani mabuyarsu da...

Sheikh Abdullahi Dalla-Dalla ya Gargadi ‘Yan Bindigan Jahar Zamfara

0
Sheikh Abdullahi Dalla-Dalla ya Gargadi 'Yan Bindigan Jahar Zamfara   Sheikh Abdullahi Dalla-Dalla, babban limamin masallacin Juma'a na Sambo Dan Asafa da ke Gusau ya gargadi 'yan bindigan jahar. Sheikh Dalla-Dalla yayin hudubarsa na ranar Juma'a ya shaidawa 'yan bindigan cewa fushin...

‘Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da ‘Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Katsina

0
'Yan Bindiga Sun yi Garkuwa da 'Dan Uwan Sakataren Gwamnatin Katsina   Matsalar 'yan bindiga na cigaba da munana a jahar Katsina, mahaifar shugaban kasa. Duk da sabbin dokokin da gwamna Masari ya sanya, ana cigaba da sace mutane. Gwamna Masari ya kalubalanci...

Kin Biyansa N25,009,243: ‘Dan Kwangila ya Kaiwa EFCC Korafin Shugaban Karamar Hukumar Gwarzo Dake...

0
Kin Biyansa N25,009,243: 'Dan Kwangila ya Kaiwa EFCC Korafin Shugaban Karamar Hukumar Gwarzo Dake Jahar Kano   Wani dan kwangila, Mustapha Umar-Tallo ya kai wa ofishin EFCC takardu dauke da korafin shugaban karamar hukumar Gwarzo, Bashir Abdullahi da ke Kano. Ya bayar...

‘Yan Sanda Sun yi Musayar Wuta da ‘Yan Bindiga a Jahar Zamfara

0
'Yan Sanda Sun yi Musayar Wuta da 'Yan Bindiga a Jahar Zamfara   Rundunar ‘yan sanda ta musamman da sauran jami’an tsaro sun mayar da harin da ‘yan ta’adda suka kai garin Shinkafi a jahar Zamfara. Jami’in hulda da jama’an jahar na...
- Advertisement -
Latest News
Gawuna ya Ajiye Muƙaminsa na Shugaban Hukumar Gudanarwar Bankin Bayar da Lamunin Gidaje na NajeriyaAshiru Kudan ya Fice Daga Jam'iyyar PDP Zuwa ADCRabiu Kwankwaso ya Koma Jam’iyyar Haɗaka ta ADCHarin Iran ya Haddasa Gobara a Matatar Man Haifa da ke Isra'ilaAn Farmaki Sarki a Cikin Fadarsa a Jihar Ondo'Yan Bindiga sun kai Hari Asibiti a Jihar OndoAlamomin Fitowar Haƙori ga JariraiRundunar Sojin Najeriya ta Kashe Mayaƙan ISWAP 38, ta Daƙile Hari a BornoShugaban Kasar Nijar ya Magantu Kan Yakin Iran da Isra'ilaMene ne Hukuncin Saɓa wa Dokar Faɗin Albarkacin Baki?Dagaske Saraki Zai yi Takara da Tinubu a Zaben 2027?Mahaifiyar El-Rufai ta RasuMataimakin Gwamnan Kano ya yi Murabus Daga MukaminsaSheikh Kabara ya yi kira ga Babban Alƙalin Najeriya da ya Shiga Shari'arsaHukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama Matasa 21