Ba Zan Hana Mika Kyari ga Gwamnatin Amurka ta Hanyar ‘Ex Parte’ ba –...
Ba Zan Hana Mika Kyari ga Gwamnatin Amurka ta Hanyar 'Ex Parte' ba - Alkali Mohammed
Kotu ta yi watsi da bukatar hana hukumar yan sanda damke Abba Kyari.
Hakazalika kotun tace ba zata hana mika DCP Kyari ga gwamnatin Amurka...
‘Yan Daba Sun Kashe ‘Dalibin Jami’ar Jos
'Yan Daba Sun Kashe 'Dalibin Jami'ar Jos
Wasu da ake zaton 'yan daba sun halaka wani dalibin jami'ar Jos ta hanyar caka masa wuka.
An tattaro cewa dalibin na a cikin a daidaita sahu lokacin da maharan suka far masa.
Shugaban kungiyar...
Auran Shekara 10: Miji ya Nemi Kotu ta Raba Auransa da Matarsa a Jahar...
Auran Shekara 10: Miji ya Nemi Kotu ta Raba Auransa da Matarsa a Jahar Legas
Kotu ta raba aure na shekara 10 saboda sata da miji ya ce matarsa ta fitine shi da shi.
Magidancin da ya yi karar matarsa a...
Abubuwa 4 da Nake Matukar So – Mai Martaba Nasiru Ado Bayero
Abubuwa 4 da Nake Matukar So - Mai Martaba Nasiru Ado Bayero
Mai martaba sarkin Bichi, sirikin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana abubuwa 4 da yake matukar so.
A wani bidiyo wanda aka tattauna dashi, ya bayyana yadda yake matukar...
Watanni Babu Wuta: NNPC Zai Samar da Wutar Lantarki a Jahar Borno
Watanni Babu Wuta: NNPC Zai Samar da Wutar Lantarki a Jahar Borno
NNPC da wasu kamfanoni za su samar da wutar lantarki na gaggawa a Maiduguri.
Mutanen garin Maiduguri da kewaye sun dade suna fama da matsalar rashin wuta.
CMEC da GE...
Kungiyar MURIC ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Kula da Tubabbun ‘Yan...
Kungiyar MURIC ta yi Kira ga Gwamnatin Tarayya da ta Kula da Tubabbun 'Yan Boko Haram/ISWAP
Kungiyar kare hakkin musulmai (MURIC) tayi kira ga gwamnatin tarayya da hukumar sojojin Najeriya akan shiryawa da tubabbun ‘yan Boko Haram da mayakan ISWAP.
Kungiyar...
Covid-19: Prince Samuel Adedoyin ya Rasa ‘Yarsa, Lola Olabayo
Covid-19: Prince Samuel Adedoyin ya Rasa 'Yarsa, Lola Olabayo
Prince Samuel Adedoyin, wani hamshakin dan kasuwa ne dan asalin jahar Kwara, ya rasa diyarsa, Princess Lola Olabayo ranar Talata.
Mummunan lamarin ya faru ne bayan wata biyu da Subomi, dan sa...
‘Yan Bindiga Sun Sace ɗan Tsohon Sakataren Kungiyar Likitoci ta Kasa, Dr. Adewunmi Alayaki
'Yan Bindiga Sun Sace ɗan Tsohon Sakataren Kungiyar Likitoci ta Kasa, Dr. Adewunmi Alayaki
Wasu yan bindiga da ba'a san ko suwaye ba sun yi awon gaba da ɗan tsohon sakataren kungiyar NMA.
Rahotanni sun bayyana cewa maharan sun sace Adedamola...
Manyan Dalilai 4 da Yasa ‘Yan Boko Haram Suka Ajiye Makamansu
Manyan Dalilai 4 da Yasa 'Yan Boko Haram Suka Ajiye Makamansu
Da alama lokaci ya kure wa mayakan Boko Haram a cikin yankin arewa maso gabashin Najeriya yayinda da yawa daga cikinsu ke karbar shirin afuwa.
Wannan na zuwa ne makwanni...
Tubabbun ‘Yan Boko Haram ba Asalin Mayakan Boko Haram Bane: Janar Sawyer ya Musanta...
Tubabbun 'Yan Boko Haram ba Asalin Mayakan Boko Haram Bane: Janar Sawyer ya Musanta Batun
Akwai kokwanton cewa yawancin wadanda suke zubar da makamansu gaban sojoji ba asalin mayakan Boko Haram bane kawai wasu mutanen ne daban.
Akwai wadanda suka yarda...











