Home Taska Page 253

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Kabilar Igbo ta fi Samun Kwanciyar Hankalin Rayuwa da Kasuwanci a Arewacin Najeriya –...

0
Kabilar Igbo ta fi Samun Kwanciyar Hankalin Rayuwa da Kasuwanci a Arewacin Najeriya - Ohanaeze Ndigbo   Kungiyar kare hakkin yan kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo, ta siffanta Arewacin Najeriya a matsayin wurin da yan kabilarsa suka fi samun kwanciyar hankalin rayuwa...

Ba ni da Wata Alaka da Kungiyoyin ‘Yan Ta’adda – Dr Isa Pantami

0
Ba ni da Wata Alaka da Kungiyoyin 'Yan Ta'adda - Dr Isa Pantami   Ministan sadarwa na Najeriya, Pantami, ya musanta zargin samun matsala da Kiristoci. Sabanin haka, ministan ya ce yana da kyakkyawar alaka da Kiristoci, cewa wasu daga cikinsu mambobin...

Dirakta Janar na Ofishin Manajin Basussukan Najeriya ta Bayyana Bashin da Ake Bin Najeriya

0
Dirakta Janar na Ofishin Manajin Basussukan Najeriya ta Bayyana Bashin da Ake Bin Najeriya   Biyo bayan maganar buga N60bn don rabawa gwamnoni, DMO ta bayyana bashin da ake bin Najeriya. Gwamnan CBN ya ce an buga kudin ne don baiwa gwamnoni...

‘Yan Uwa Sunyi Sanadiyyar Hallaka ‘Dan Uwansu a Jahar Imo

0
'Yan Uwa Sunyi Sanadiyyar Hallaka 'Dan Uwansu a Jahar Imo   ‘Yanuwa sun hada-kai sun hallaka ‘Danuwansa saboda sabanin rabon gado a Imo. Wani ‘danuwan mamacin ya rankwala masa karfe, hakan ya yi sanadin cikawarsa. Ko da aka gaggauta aka kai Bawan Allah...

Kotu ta Yanke wa Jarumar Shirin Fina-Finai a ƙasar Ghana Hukuncin Zaman Gidan Gyaran...

0
Kotu ta Yanke wa Jarumar Shirin Fina-Finai a ƙasar Ghana Hukuncin Zaman Gidan Gyaran Hali na Watanni Uku   Wata Kotu daka zaman ta a Accra, babban birnin ƙasar Ghana ya yanke ma wata jarumar shirin wasan kwaikwayo hukuncin zaman gidan...

Rundunar Sojojin Kasa ta Najeriya ta Musanta Rahotan Dake Cewa ‘Yan Ta’adda ke Rike...

0
Rundunar Sojojin Kasa ta Najeriya ta Musanta Rahotan Dake Cewa 'Yan Ta'adda ke Rike da Garin Damasak   Rundunar sojin kasa ta Najeriya ta musanta labarin dake cewa 'yan ta'adda sun kwace garin Damasak. Kamar yadda kakakin rundunar ya sanar, tabbas 'yan...

Shekaru 14 da Barin Duniya: Babu Abinda Yake Burge Kamar Naji Ana Sauraron Karatun...

0
Shekaru 14 da Barin Duniya: Babu Abinda Yake Burge Kamar Naji Ana Sauraron Karatun mahaifinmu - 'Dan Marigayi Sheikh Jafar   shekarar 2007 wasu ‘Yan bindiga su ka harbe Sheikh Ja'afar Mahmud Adam. Babban ‘Dan da ya bari a Duniya ya bayyana...

Tuwita ta Zaɓi Ghana ne Kawai Amma Kamfanin Zaifi Maida Hankali ga Najeriya –...

0
Tuwita ta Zaɓi Ghana ne Kawai Amma Kamfanin Zaifi Maida Hankali ga Najeriya - Shugaban Bankin Sterling   Shugaban Bankin Sterling ya ce yan Najeriya dakansu ne suka tura tuwita taje Ghana ta gina Hedkwatar ta na Africa saboda halinsu. Abubakar Sulaiman...

JAMB ta Rasa Sama da N10m a Gurin ‘Yan Fashin Intanet

0
JAMB ta Rasa Sama da N10m a Gurin 'Yan Fashin Intanet Hukumar JAMB ta ce wasu yan fashin intanet sun kutsa shafinta sun karkatar da fiye da Naira miliyan 10. Shugaban hukumar, Farfesa Ishaq Oloyede ne ya bayyanawa manema labarai hakan...

Sakamako CGPA 7.0: ‘Yar Najeriya ta Samu Tallafin Karatu Zuwa Amurka

0
Sakamako CGPA 7.0: 'Yar Najeriya ta Samu Tallafin Karatu Zuwa Amurka Wata kwararriyar yar Najeriya, Ofure Ebhomielen, ta baiwa mutane mamaki a lokacin karatun ta na digirin farko a jami'ar Ibadan (UI). Matar ta bayyana cewa babu wani ƙarshen zangon karatun...
- Advertisement -
Latest News
Gwamnan Kano ya Kafa Kwamitin Yaƙi da Miyagun ƙwayoyi a Faɗin JiharƳan Bindiga Sun Kashe Jami'an Ƴan sandan 2 a Jihar Kaduna An Ceto Mutane 10 da Gini ya Rufta da su a Legas An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire Shugabanta