Home Taska Page 258

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Gyara Bututun Man Fetur: Kamfanin Man Fetur na NNPC ya Kashe Kuɗi Kimanin N53.36bn

0
Gyara Bututun Man Fetur: Kamfanin Man Fetur na NNPC ya Kashe Kuɗi Kimanin N53.36bn   Kamfanin man fetur na ƙasa NNPC ya fitar da rahoton dake nuna kashe kuɗaɗe kimanin 53.36 biliyan wajen gyara bututun man fetur. Kamfanin ya fidda jadawalin yawan...

Bayan Biyan Kudin Fansa: Masu Garkuwa da Mutane Sun Kashe Mutane Hudu

0
Bayan Biyan Kudin Fansa: Masu Garkuwa da Mutane Sun Kashe Mutane Hudu Har yanzu yan bindiga sun ki sakin malamin nan na Kano Sheikh Abdullahi Shehu Mai Annabi bayan biyan kudin fansa. Maimakon haka ma, maharan sun saki gawarwakin mutum hudu...

‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Tsohon Ministan Wasanni, Damishi Sango

0
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Tsohon Ministan Wasanni, Damishi Sango   Rahoto ya shaida cewa, a daren ranar Laraba 'yan bindiga sun kai hari gidan Damishi Sango. Sango ya kasance tsohon ministan wasanni dan asalin jahar Filato a arewacin Najeriya. A yayin...

Gobara ta yi Sanadiyyar Raunata Jam’an Kwana-Kwana Uku a Jahar Kaduna

0
Gobara ta yi Sanadiyyar Raunata Jam'an Kwana-Kwana Uku a Jahar Kaduna   Wata gobara da ta tashi a jahar Kaduna ta yi sanadiyyar raunata jami'an kwana-kwana uku. An ruwaito cewa, wasu mutane dake kokarin kare dukiyoyinsu su ma sun jikkata a wurin. Tuni...

NIN: Gwamnatin Tarayya da Kamfanonin Sadarwa Zasu Tattaunawa Kan Rufe Layukan Waya

0
NIN: Gwamnatin Tarayya da Kamfanonin Sadarwa Zasu Tattaunawa Kan Rufe Layukan Waya   Gwamnatin tarayya da kamfanonin sadarwa zasu haɗu don tattaunawa kan hukuncin da kotu ta yanke na dakatar da rufe layukan waya a watan Afrilu. A ranar Laraba, wata kotu...

Kano: Gwamnatin Jahar ta ƙwace Filaye 400 Daga Hannun Mutane

0
Kano: Gwamnatin Jahar ta ƙwace Filaye 400 Daga Hannun Mutane   Gwamnatin jahar Kano ta bayyana cewa ta ƙwace filaye 400 daga hannun wasu mutane ta maida ma asalin waɗanda suka mallake su. Shugaban Hukumar yaƙi da cin hanci na jahar, Barista...

Yadda Mahaifi ya yi Sanadiyyar Kashe ɗansa a Jahar Kano

0
Yadda Mahaifi ya yi Sanadiyyar Kashe ɗansa a Jahar Kano   Yan sanda a Kano sun tabbatar da kama uban da ya kashe ɗansa ta hanyar lakada masa duka saboda zarginsa da sata. Yan sandan sun ce an tsare mahaifin an tura...

Lauyan da ke Jarogantar Shari’ar Zakzaky da Matarsa ya Nemi Kotu da ta Yanke...

0
Lauyan da ke Jarogantar Shari'ar Zakzaky da Matarsa ya Nemi Kotu da ta Yanke Musu Hukunci   Lauyan da ke jarogarantar shari'ar Zakzaky da matarsa ya nemi kotu da ta sallami karar ta yanke hukunci. Lauyan yayi bayyana haka ne ga manema...

An Kama Masu Daukar Nauyin Boko Haram – Fadar Shugaban Kasa

0
An Kama Masu Daukar Nauyin Boko Haram - Fadar Shugaban Kasa Fadar shugaban kasa tace ta kama wasu wadanda ke da hannu a daukar nauyin ta'addancin Boko Haram. Garba Shehu ya bayyana cewa za a fallasa bayanai a kan kamen da...

NDLEA: Hukumar ta Gudanar da Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi na Ba Zata ga Mambobin...

0
NDLEA: Hukumar ta Gudanar da Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi na Ba Zata ga Mambobin ta   Hukumar NDLEA ta gudanar da gwajin shan miyagun kwayoyi na ba-zata ga mambobin ta. Hukumar ta fara da cikin gidanta ne don fita daga zargin da...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno