Gyara Bututun Man Fetur: Kamfanin Man Fetur na NNPC ya Kashe Kuɗi Kimanin N53.36bn
Gyara Bututun Man Fetur: Kamfanin Man Fetur na NNPC ya Kashe Kuɗi Kimanin N53.36bn
Kamfanin man fetur na ƙasa NNPC ya fitar da rahoton dake nuna kashe kuɗaɗe kimanin 53.36 biliyan wajen gyara bututun man fetur.
Kamfanin ya fidda jadawalin yawan...
Bayan Biyan Kudin Fansa: Masu Garkuwa da Mutane Sun Kashe Mutane Hudu
Bayan Biyan Kudin Fansa: Masu Garkuwa da Mutane Sun Kashe Mutane Hudu
Har yanzu yan bindiga sun ki sakin malamin nan na Kano Sheikh Abdullahi Shehu Mai Annabi bayan biyan kudin fansa.
Maimakon haka ma, maharan sun saki gawarwakin mutum hudu...
‘Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Tsohon Ministan Wasanni, Damishi Sango
'Yan Bindiga Sun Kai Hari Gidan Tsohon Ministan Wasanni, Damishi Sango
Rahoto ya shaida cewa, a daren ranar Laraba 'yan bindiga sun kai hari gidan Damishi Sango.
Sango ya kasance tsohon ministan wasanni dan asalin jahar Filato a arewacin Najeriya.
A yayin...
Gobara ta yi Sanadiyyar Raunata Jam’an Kwana-Kwana Uku a Jahar Kaduna
Gobara ta yi Sanadiyyar Raunata Jam'an Kwana-Kwana Uku a Jahar Kaduna
Wata gobara da ta tashi a jahar Kaduna ta yi sanadiyyar raunata jami'an kwana-kwana uku.
An ruwaito cewa, wasu mutane dake kokarin kare dukiyoyinsu su ma sun jikkata a wurin.
Tuni...
NIN: Gwamnatin Tarayya da Kamfanonin Sadarwa Zasu Tattaunawa Kan Rufe Layukan Waya
NIN: Gwamnatin Tarayya da Kamfanonin Sadarwa Zasu Tattaunawa Kan Rufe Layukan Waya
Gwamnatin tarayya da kamfanonin sadarwa zasu haɗu don tattaunawa kan hukuncin da kotu ta yanke na dakatar da rufe layukan waya a watan Afrilu.
A ranar Laraba, wata kotu...
Kano: Gwamnatin Jahar ta ƙwace Filaye 400 Daga Hannun Mutane
Kano: Gwamnatin Jahar ta ƙwace Filaye 400 Daga Hannun Mutane
Gwamnatin jahar Kano ta bayyana cewa ta ƙwace filaye 400 daga hannun wasu mutane ta maida ma asalin waɗanda suka mallake su.
Shugaban Hukumar yaƙi da cin hanci na jahar, Barista...
Yadda Mahaifi ya yi Sanadiyyar Kashe ɗansa a Jahar Kano
Yadda Mahaifi ya yi Sanadiyyar Kashe ɗansa a Jahar Kano
Yan sanda a Kano sun tabbatar da kama uban da ya kashe ɗansa ta hanyar lakada masa duka saboda zarginsa da sata.
Yan sandan sun ce an tsare mahaifin an tura...
Lauyan da ke Jarogantar Shari’ar Zakzaky da Matarsa ya Nemi Kotu da ta Yanke...
Lauyan da ke Jarogantar Shari'ar Zakzaky da Matarsa ya Nemi Kotu da ta Yanke Musu Hukunci
Lauyan da ke jarogarantar shari'ar Zakzaky da matarsa ya nemi kotu da ta sallami karar ta yanke hukunci.
Lauyan yayi bayyana haka ne ga manema...
An Kama Masu Daukar Nauyin Boko Haram – Fadar Shugaban Kasa
An Kama Masu Daukar Nauyin Boko Haram - Fadar Shugaban Kasa
Fadar shugaban kasa tace ta kama wasu wadanda ke da hannu a daukar nauyin ta'addancin Boko Haram.
Garba Shehu ya bayyana cewa za a fallasa bayanai a kan kamen da...
NDLEA: Hukumar ta Gudanar da Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi na Ba Zata ga Mambobin...
NDLEA: Hukumar ta Gudanar da Gwajin Shan Miyagun Kwayoyi na Ba Zata ga Mambobin ta
Hukumar NDLEA ta gudanar da gwajin shan miyagun kwayoyi na ba-zata ga mambobin ta.
Hukumar ta fara da cikin gidanta ne don fita daga zargin da...













