Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan Boko Haram a Jahar Borno
Sojojin Najeriya Sun Kashe Mayakan Boko Haram a Jahar Borno
Zakakuran sojojin Najeriya na cigaba da samun nasarori a yaki da 'yan ta'adda a yankin arewa maso gabas.
Horarrun sojojin cikin kwanakin nan suka sheke wasu mayakan Boko haram a jahar...
Yadda Kimanin Mutane 50 Suka Rasa Rayukansu a Jahar Legas
Yadda Kimanin Mutane 50 Suka Rasa Rayukansu a Jahar Legas
Kimanin mutane 50 ne aka ruwaito sun rasu bayan hallartar casun birthday a jahar Legas.
Wani dan damfara ta intanet wato Yahoo Boy ne ya hada casun a Legas a cewar...
‘Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Fasinjoji Uku a Jahar Osun
'Yan Bindiga Sunyi Garkuwa da Fasinjoji Uku a Jahar Osun
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da fasinjoji uku a garin Osun dake kan babbar hanyar Ufe-Ilesha, jahar Osun.
An bayyana ɗaya daga cikin waɗan da suka sace da suna...
NARD: Kungiyar Likitoci Za ta Shiga Yajin Aiki
NARD: Kungiyar Likitoci Za ta Shiga Yajin Aiki
Ƙungiyar Likitocin ƙasar nan NARD ta bayyana cewa zata tsunduma cikin yajin aiki matuƙar gwamnati bata biya su haƙƙokin su ba.
Ƙungiyar ta baiwa gwamnati wa'adi zuwa ƙarshen watan Maris ta yi abinda...
Bama Goyan Bayan Ballewa Daga Najeriya – Kungiyar BRAC
Bama Goyan Bayan Ballewa Daga Najeriya - Kungiyar BRAC
Kungiyar BRAC a kudu maso kudu ta bayyana cewa ba ta goyon bayan ballewa daga Najeriya.
Kungiyar ta bayyana bata tare da haramtacciyar kungiyar nan ta fafutukar kafa kasar Biafra.
Kodinetan kungiyar ta...
Dan Shekara 41 Ya Kai Iyayensa Kotu Kan Rashin Daukar Nauyinsa Har Mutuwa
Dan Shekara 41 Ya Kai Iyayensa Kotu Kan Rashin Daukar Nauyinsa Har Mutuwa
Wani marar aiki mai shekara 41 da ya kammala digirinsa a Jami’ar Oxford ta kasar Birtaniya, ya kai iyayensa kotu kan yunkurinsu na dakatar da ci gaba...
IPOB: Rundunar ‘Yan Sanda ta Kama Mambobin ƙungiyar 16 da Bindigu da Bama-Bamai
IPOB: Rundunar 'Yan Sanda ta Kama Mambobin ƙungiyar 16 da Bindigu da Bama-Bamai
Wasu da ake zargin mambobin IPOB ne dake da hannu wajen ta'addanci a yankin kudu maso gabashin Najeriya sun faɗa komai hukunar yan sanda.
Rundunar 'Yan sanda ta...
Gobara ta Tashi a Kusa da Masallacin Annabi Muhammad(SAW) a Birnin Madina
Gobara ta Tashi a Kusa da Masallacin Annabi Muhammad(SAW) a Birnin Madina
Gobara ta tashi a wasu gine-gine da ke kusa da masallacin Annabi Muhammad (SAW) a birnin Madina.
Shafin Haramain Sharifain ya ruwaito cewa an yi nasarar kashe gobarar cikin...
Hukumar NDLEA ta kama Tsoho Mai Shekaru 70 da Yake Safarar Miyagun Kwayoyi
Hukumar NDLEA ta kama Tsoho Mai Shekaru 70 da Yake Safarar Miyagun Kwayoyi
Hukumar NDLEA ta kame wani tsoho dake jigilar kai wa 'yan ta'adda a Najeriya muggan kwayoyi.
Hukumar ta kuma dira wata katafariyar gonar taba a wani yankin jahar...
Yaki da Rashin Gaskiya Nauyi ne da Bai Kamata a Bar wa Jami’an Hukumar...
Yaki da Rashin Gaskiya Nauyi ne da Bai Kamata a Bar wa Jami’an Hukumar EFCC Kadai ba - Abdulrasheed Bawa
Abdulrasheed Bawa ya ce EFCC za ta bi doka muddin yana shugaban hukumar.
Bawa ya ce zai ajiye mukaminsa da zarar...











