Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita
Yayin da zanga-zangar tsadar rayuwa ke ƙara ƙamari a fadin Najeriya, wasu gwamnatoci na saka dokar hana fita.
An samu rahotonnin tashin hankali da ƙone-ƙone a mafi yawan wuraren da ake yin...
Zanga-Zanga: ‘Yan Daba Sun Raunata ‘Yan Jarida a Kano
Zanga-Zanga: 'Yan Daba Sun Raunata 'Yan Jarida a Kano
Jihar Kano - 'Yan jarida a Kano sun shiga barazana yayin da wasu 'yan daba da su ka shiga rigar zanga-zanga su ka fara tare mutane a Kano.
Ibrahim Ayuba Isa, wanda...
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno
Gwamnatin jihar Borno da ke arewacin Najeriya ta ayyana dokar hana fita ra awa 24 a faɗin jihar.
A cikin wata sanarwa, wadda ta samu sa hannun mai magana da yawun rundunar...
Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya
Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya
Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye kan masu zanga-zanga domin tarwatsa su a Abuja, Babban birnin Najeriya.
Masu zanga-zanga an Abuja, babban birnin Najeriya sun mamaye titunan birnin suna bayyana takaicinsu...
Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu
Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu
Wakilan BBC da ke jihar Enugu sun ruwaito cewa jama'a ba su fita zanga-zanga ba kamar yadda aka gani a wasu jihohin Najeriya a yau.
Kafa ta dauke a titunan jihar sannan kantuna sun kasance...
Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro
Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro
Masu zanga-zanga ma sun fito a jihar Zamfara, daya daga cikin jihohin arewacin Najeriya da ke fama da kangin matsalar tsaro.
Masu zanga-zangar sun nemi gwamnati ta samar masu da tsaro tare da...
Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas
Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas
Tituna sun zama kufai yayin da bankuna da shaguna suka kasance a rufe a fadin jihar Legas daidai lokacin da yan Najeriya suka fara zanga-zangar adawa da matsin rayuwa.
Masu zanga-zangar na ihun...
An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano
An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano
Yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin Najeriya, dubban matasa a jihar Kano sai kara fitowa suke daga unguwanni suna taruwa a kan titin gidan gwamnati.
Wakilin BBC a Kano ya ruwaito cewa...
Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari
Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari
An yanke wa tsohon shugaban mulkin sojan Guinea Moussa Dadis Camara hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari sakamakon kisan aƙalla mutum 156 a wani filin...
Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh
Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh
Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ce, ƙasarsa ba ta da masaniya ko kuma hannu a kisan da aka yi wa Isma'il Haniyeh.
Sakataren harkokin wajen Amurkan, ya ce ba zai iya cewa ga...










