Home Taska Page 27

Taska

On each category you can set a Category template style, a Top post style (grids) and a module type for article listing. Also each top post style (grids) have 5 different look style. You can mix them to create a beautiful and unique category page.

Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita

0
Yayin Zanga-Zanga: Jihohin da Suka Saka Dokar Hana Fita Yayin da zanga-zangar tsadar rayuwa ke ƙara ƙamari a fadin Najeriya, wasu gwamnatoci na saka dokar hana fita. An samu rahotonnin tashin hankali da ƙone-ƙone a mafi yawan wuraren da ake yin...

Zanga-Zanga: ‘Yan Daba Sun Raunata ‘Yan Jarida a Kano

0
Zanga-Zanga: 'Yan Daba Sun Raunata 'Yan Jarida a Kano Jihar Kano - 'Yan jarida a Kano sun shiga barazana yayin da wasu 'yan daba da su ka shiga rigar zanga-zanga su ka fara tare mutane a Kano. Ibrahim Ayuba Isa, wanda...

Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno 

0
Yayin Zanga-Zanga: An Sanya Dokar Hana Fita a Borno      Gwamnatin jihar Borno da ke arewacin Najeriya ta ayyana dokar hana fita ra awa 24 a faɗin jihar. A cikin wata sanarwa, wadda ta samu sa hannun mai magana da yawun rundunar...

Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya

0
Yadda Zanga-Zanga ta Kasance a Babban Birnin Tarayya   Yan sanda sun harba hayaki mai sa hawaye kan masu zanga-zanga domin tarwatsa su a Abuja, Babban birnin Najeriya. Masu zanga-zanga an Abuja, babban birnin Najeriya sun mamaye titunan birnin suna bayyana takaicinsu...

Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu

0
Babu Alamar Masu Zanga-Zanga a Enugu   Wakilan BBC da ke jihar Enugu sun ruwaito cewa jama'a ba su fita zanga-zanga ba kamar yadda aka gani a wasu jihohin Najeriya a yau. Kafa ta dauke a titunan jihar sannan kantuna sun kasance...

Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro

0
Zamfara: Masu Zanga-Zanga na Son a Inganta Tsaro   Masu zanga-zanga ma sun fito a jihar Zamfara, daya daga cikin jihohin arewacin Najeriya da ke fama da kangin matsalar tsaro. Masu zanga-zangar sun nemi gwamnati ta samar masu da tsaro tare da...

Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas

0
Ana Gudanar da Zanga-Zanga Cikin Lumana a Legas   Tituna sun zama kufai yayin da bankuna da shaguna suka kasance a rufe a fadin jihar Legas daidai lokacin da yan Najeriya suka fara zanga-zangar adawa da matsin rayuwa. Masu zanga-zangar na ihun...

An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano

0
An Tarwatsa Masu Zanga-Zanga a Kano   Yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a fadin Najeriya, dubban matasa a jihar Kano sai kara fitowa suke daga unguwanni suna taruwa a kan titin gidan gwamnati. Wakilin BBC a Kano ya ruwaito cewa...

Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari

0
Kotu ta Yanke wa Tsohon Shugaban Guinea, Camara ɗaurin Shekara 20 a Gidan Yari   An yanke wa tsohon shugaban mulkin sojan Guinea Moussa Dadis Camara hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari sakamakon kisan aƙalla mutum 156 a wani filin...

Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh 

0
Amurka ta Magantu Kan Kisan Haniyeh    Sakataren harkokin wajen Amurka, Antony Blinken ya ce, ƙasarsa ba ta da masaniya ko kuma hannu a kisan da aka yi wa Isma'il Haniyeh. Sakataren harkokin wajen Amurkan, ya ce ba zai iya cewa ga...
- Advertisement -
Latest News
An Baiwa Fulani Wa'adin Barin Yankin su a Jihar KwaraKoci Iraola Zai bar BournemouthKotun ƙoli ta Sanya Rana Kan Shari'ar Jam'iyyar ADCMe Akpabio ya ce kan Rashin Tsaro?Yadda Aka Raba Mukaman Shugabancin ADC a Jihar KanoAmurka ta Sanya Takunkumin Hana Zirga-Zirga a Mashigar Hormuz Bayan Taƙaddama da IranLuguden Bam na Jirgin Yaƙi ya Kashe Mutane da Dama a Borno da Yobe2027: Ƙungiyoyi Sun Amince da Garba Yusuf a Matsayin Ɗan Takarar Majalisar Dattawan Kano Ta TsakiyaEFCC ta Roƙi Kotu da ta ƙwace Kadarorin MalamiKotu ta yi Watsi da ƙarar NBC kan Cin Tarar Gidajen Radiyo da Talbijin a NajeriyaƳan Bindiga sun Sace Mutane Sama da 150 a ZamfaraINEC ta yi Watsi da Buƙatar ADC kan Cire ShugabantaKamfanin Samar da Mai da Iskar Gas a Najeriya Sun Shiga Yajin AikYaƙin Iran: Kayan Abinci ya yi Tashin Gwauron Zabbi - MDDSojoji Sun Ceto Mutane 3 Daga Hannun 'Yan Ta'adda a Jihar Borno